Tsohuwar ministar ma’aikatar da kula da harkokin mata Uwargida Pauline Talken ta je hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ranar Juma’a don amsa tambayoyi kan zargin karkatar da kudi naira biliyan Biyu (2) a lokacin da take kan mulki. An ruwaito Tallen, ta …
Read More »AKWAI BUKATAR MANIYYATAN JIHAR BAUCHI SU BAYAR DA CIKAKKEN HADIN KAI
DAGA IMRANA ABDULLAHI Buƙatar hakan ta fito ne daga bakin shugaban kwamitin yaɗa labarai na kwamitin Amirul Hajji Alhaji Yayanuwa Zainabari, ya yin da ya gudanar da taron Manema labarai kan halin da ake ciki da nasarori da aka samu game da tashin Maniyatan jiha zuwa ƙasa mai tsarki. Shugaban …
Read More »TINUBU YA NADA GEORGE AKUME A MATSAYIN SAKATAREN GWAMNATIN TARAYYA
Daga Imrana Abdullahi Kamar dai yadda jaridar “Vanguard” ta rawaito cewa tun bayan rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayun 2023, shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wasu muhimman nade – naden mukamai. Ya zabi Sanata George Akume,a matsayin sabon sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya a ranar Juma’a 2 …
Read More »SANATA AMINU WAZIRI TAMBUWAL YA KAWO GAGARUMIN CI GABA A JIHAR SAKKWATO
DAGA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ci gaba da sanar wa duniya irin jajircewar da tsohon Gwamnan Jihar Zamafara kuma Sanata a halin yanzu Aminu Waziri Tambuwal, wajen aiwatar da ayyukan ci gaban al’ummar Jihar Sakkwato da nufin inganta rayuwarsu. Honarabul Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yabo, ya lashi takobin sanar wa …
Read More »GWAMNAN ZAMFARA YA CE A RIKA KIRANSA DAUDA LAWAL
DAGA IMRANA ABDULLAHI Kamar dai irin yadda babban mataimaki na musamman ga Gwamnan Jihar Zamfara a kan harkokin yada labarai Mustapha Jafaru Kaura ya fitar da wata sanarwa da aka mikawa kafafen yada labarai cewa Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga gwamnan …
Read More »BAN BAYYANA KADARORIN TIRILIYAN 9 BA – GWAMNA ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda wadansu mutane da suka shahara wajen yada jita – jitar cewa wai Dokta Dauda Lawal Dare, Gwamnan Jihar Zamfara ya bayyana cewa tsakanin makudan kudi kasa da kuma Kaddarori ya na da naira biliyan tara. Gwamna Dauda Lawal Dare ya fito fili ya bayyana …
Read More »JUDGE BELLO MUHAMMAD SHINKAFI 20 YEARS OF BEING A JUDGE
....20 blessed years with honesty and trust By Imrana Abdullahi The Governor of Zamfara State, Dr. Dauda Lawal Dare expressed his joy and happiness at the way Judge Bello Muhammad Shinkafi has completed 20 years of justice and justice in Zamfara State. Alhaji Ahmad Garba Yandi, the representative of Zamfara …
Read More »IN SOKOTO STATE, THE WORKS OF SENATOR AMINU WAZIRI TAMBUWAL WILL BE REMEMBERED FOR A LONG TIME
…. Tambuwal performed Credibly well in Sokoto State By Imrana Abdullahi As a result of his desire to see the development of Sokoto State along with the people of the State, the former Governor and now Senator-elect, Barrister Aminu Waziri Tambuwal, has implemented many projects that will benefit a common …
Read More »Sokoto varsity gears for faculty, programmes expansion – VC
By Suleiman Adamu, Sokoto The Vice Chancellor, Sokoto State University, Professor Bashir Garba says the institution is measuring up towards advancing massive expansion in its faculties and programmes for academic excellence. Professor Bashir made the disclosures in Sokoto Wednesday during a courtesy call on the newly sworn Governor of …
Read More »CIKAR ALKALI BELLO MUHAMMAD SHINKAFI SHEKARU 20 YA NA ALKALANCI
….Shekaru 20 Masu Albarka tare da gaskiya da tsare Amana Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal Dare ya bayyana murna tare da farin cikinsa bisa irin yadda Mai shari’a Bello Muhammad Shinkafi, ya cika shekaru Ashirin ya na Alkalanci bisa gaskiya da adalci a Jihar Zamfara. Alhaji …
Read More »