Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alh. Sada Ibrahim a matsayin Shugaban Hukumar Kula da Ayyukan Malamai ta Jihar Katsina, (Teachers Service Board). Wata sanarwa da Ibrahim Kaula Mohammed, mai magana da yawunsa ya fitar ta bayyana cewa Radda ya kuma amince da nadin wasu …
Read More »Ma’aikatar ayyuka na musamman ta jihar Katsina ta bayyana gamsuwarta kan rabon kayayyakin jin kai da aka gudanar a kananan hukumomin jihar.
…Gwamnatin Dikko Radda Ba Ta Da Niyyar Sayar Da Kayan Abinci Ga Kowa Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ayyuka na musamman Alh Isah Mohammed Musa kankara ya bayyana jin dadinsa a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishinsa. Alh Isah Mohammed Musa ya yi matukar farin ciki da abin …
Read More »Minista Hannatu Musawa Ta Kaiwa Ganduje Ziyarar Girmamawa
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ta na ganin a koda yaushe ta girmama iyaye, shugabanni da dukkan daukacin magabata sabuwar ministar al’adu da kirkirar al’amuran tattalin arzikin kasa domin amfanin jama’a, Barista Hannatu Musa Musawa ta kaiwa shugaban jam’iyyar APC na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje ziyarar bangirma a gidansa …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Nura Tela A matsayin Sabon Akanta Janar Na Jihar Katsina
Gwamnatin Gwamna Malam Dikko Umar Radda PhD, ta kaddamar da wasu muhimman mukamai da ke karfafa shugabancin kudi a gwamnatin jihar Katsina. An bayyana wadannan nade-naden ne a wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren yada labarai na gwamnan jihar Katsina Ibrahim Kaula Mohammed. An nada Malam Nura …
Read More »Sanata Barau Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga ɗalibai Dari 628
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Sanata Barau Jibrin ya bayar da tallafin Naira dubu Hamsin (50,000) ga dalibai 628 na Jami’ar Bayero (BUK) da ke Kano. Sanata Barau Jibrin, mai wakiltar Kano ta Arewa a karkashin jam’iyyar, APC. Mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban majalisar dattijai kan …
Read More »SWAN President Meets Elders, Harps On Unity, Reconciliation
…Says “we will be fair to everybody” By; Imrana Abdullahi The President of the Sports Writers Association of Nigeria (SWAN), Mr. Isaiah Kemje Benjamin has met with Elders and other members of the association, assuring that his leadership will embark on a drive to ensure genuine reconciliation to bring all …
Read More »My Goal Is To Feed The World With Food – Ibrahim Nyauri Buba
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria Former Judge Ibrahim Nyauri Buba, Walin Mambilla, Turaki Gashaka of Sardauna Local Government of Taraba State, and the Youth Treasurer of the North, said looking at the situation in the country, his goal is to feed the world with food and not just Nigeria. …
Read More »Tajudeen Ibikunle Baruwa Is The Authentic National Chairman of NURTW – Tanimu Zaria
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria Tajudeen Ibikunle Baruwa has been declared as the legitimately elected president of the National Union of Drivers NURTW who was elected in accordance with the rules and provisions of the constitution of the union. This information came from the new National Vice President of …
Read More »Insecurity: Zone 10 AIG Daura seeks responsive police-army synergy , societal approach
By Suleiman Adamu, Sokoto In his drive to strengthen responsive inter agency synergy towards mitigating crime in the zone, the newly deployed AIG Zone 10, Abubakar Lawal Daura says a holistic societal approach must be adopted by security agencies against kidnapping, banditry, cattle rustling and other sundry crimes in …
Read More »Burina Ciyar Da Duniya Abinci. – Ibrahim Nyauri Buba
Daga Imrana Abdullahi Tsohon mai shari’a Ibrahim Nyauri Buba,Walin Mambilla,Turaki Gashaka na masarautar ƙaramar hukumar Sardauna ta Jihar Taraba, kuma Majidaɗin matasan Arewa, ya ce duba da halin da ake ciki a ƙasa,burinsa shi ne ya ciyar da duniya da abinci ba kawai ƙasa Nijeriya ba. Ibrahim Nyauri Buba,ya bayyana …
Read More »
THESHIELD Garkuwa