Daga Imrana Abdullahi, Kaduna An bayyana Tajudeen Ibikunle Baruwa, a matsayin halastaccen zababben shugaban kungiyar direbobi ta kasa NURTW da aka zaba ta hanyar bin ka’ida da tanajin kundin tsarin mulkin kungiyar. Bayanin hakan ya fito ne daga bakin sabon mataimakin shugaban kungiyar na kasa kuma shugaban NURTW na Jihar …
Read More »BAMU AMINCE NAJERIYA TA YAKI NIJAR BA – BUGAJE
Daga Imrana Andullahi Dokta Usman Bugaje ya bayyana cewa abin da ake son yi ga kasar Nijar da sunan ECOWAS ba komai ba ne illa kasashen Faransa da Amurka kawai. Dokta Bugaje ya ce kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen Afirka ta ECOWAS ta rasa shugabanni nagari ne kawai har hakan …
Read More »DAUDA LAWAL DA SAURAN GWAMNONI SUN HALARCI LIYAFAR CIN ABINCIN DARE DA SHUGABAN KASAR RWANDA, KAGAME.
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya shirya wa gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal tare da wasu gwamnonin Najeriya liyafar cin abincin dare. An gudanar da liyafar cin abincin daren ne a birnin Kigali, ranar Asabar, wani bangare ne na taron fadakarwa a kan shugabanci na kwanaki uku …
Read More »TY Buratai Foundation Chairman Bags Gombe Emir’s Chieftaincy Title As Walin Arewa
By; Imrana Abdullahi The Chairman, TY Buratai Humanity Care Foundation, Ibrahim Dahiru Danfulani (Sadaukin Garkuwan Keffi) has been conferred with a chieftaincy title, Walin Arewa and also honoured with Peace Ambassador Award by Arewar Mu Duniyar Mu Association at Gombe Emir’s Palace. The Arewar Mu Duniyar Mu …
Read More »TINUBU YA SAUKA DAGA KAN KUJERAR SHUGABANCIN KUNGIYAR ECOWAS – FARFESA ABDULLAHI
Daga Imrana Abdullahi Farfesa Abdullahi Mustapha tsohon mataimakin shugaban jami’ar Ahmadu Bello ne da ke Zariya kira ya yi ga shugaban tarayyar Najeriya Bola Ahmed Tinubu da ya sauka daga kan kujerar shugabancin kungiyar ECOWAS idan har aka matsa masa sai an kai wa kasar Nijar hari. Farfesa Abdullahi Mustapha …
Read More »Niger/ECOWAS: Kaduna’s Monarchs, Religious Leaders, and CSO’s Foster Deeper Unity with Nigerien counterparts in enhancing diplomatic relations.
In a resolute pursuit for global harmony, leaders from Kaduna’s esteemed communities/organizations that includes Monarchs, Religious Leaders, and non-governmental organizations championing peacehuilding efforts embarked on a transformative peace advocacy visit to fortify bonds with residents of Niger Republic in Northern Nigeria. This mission is dedicated to the promotion of …
Read More »An Sanya Dokar Rufe Wasu Kasuwanni, Sayar Da Fetur A Jarka, Dauko Itace A Daji, Hawan Babura Marasa Rajista Da Rufe Kasuwanni
Daga Imrana Abdullahi Domin samun nasarar tabbatar da tsaron lafiya da dukiyar jama’a a duk fadin Jihar Katsina baki daya Gwamna Dokta Dikko Umar Radda ya Sanya wa dokar da za ta taimaka wajen samun tsaron da ake fata hannu. Kamar dai yadda wata sanarwar da ta fito daga ofishin …
Read More »EFCC Arrests Yahoo Fraudsters In Sokoto
By S Adamu, Sokoto Operatives of the Economic and Financial Crimes Commission(EFCC), Sokoto state command on Friday confirmed the arrests of 23 alleged internet fraudsters otherwise known as ‘ yahoo yahoo boys. The anti graft agency also recoverd various items used by the fraudsters following a raid simultaneously carried out …
Read More »Dokar Hana Fitar Da Kadangaru Na Nan – Hukumar Kwastam ta Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Hukumar Kwastam ta Najeriya ta tunatar da masu fitar da kayayyaki zuwa kasashen ketare cewa har yanzu haramcin fitar da wasu kayayyaki daga Najeriya da suka hada da kadangaru da Kada ko Kadoji da Giwaye na nan daram. Mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kwastam, Bashir Adewale Adeniyi …
Read More »Kaduna govr’s chief of staff, Kila, denies outstanding hotel bills, says reports mischievous
By Israel Bulus, Kaduna The Kaduna State Governor’s Chief of Staff, Mohammed Sani Kila has denied a report alleging that he was accosted by the management of a hotel for refusing to pay their outstanding bills. It would be recalled that the Kaduna State Governor’s Chief of Staff was alleged …
Read More »
THESHIELD Garkuwa