Home / andiya (page 247)

andiya

AN YI TARON TATTAUNAWA KAN ZAMAN LAFIYA A KADUNA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an samu kyakkyawar dangantaka a tsakanin mabiya addinai daban daban, an gudanar da taron tattaunawa na shugabannin addinai a Kaduna da ke tarayyar Najeriya.  Taron tattaunawar dai kungiyar “Action Aid” ce ta shirya shi tare da hadin Gwiwar “Global Peace Development, da tallafin asusun …

Read More »

ZAN MAGANCE MATSALAR TSARO A NAJERIYA – WIKE

….Ya Ba Yan Gudun hijira Tallafin Naira Miliyan Dari Biyu A Kaduna MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Ribas Mista Nyeson Wike ya bayyana cewa babban kudirinsa in zama shugaban tarayyar Najeriya shi ne ya magance matsalar tsaron da ke addabar kasar a matakin farko. Nyeson Wike ya bayyana hakan ne …

Read More »

YARI: THE MELTING POLITICAL ICEMAN

  By Yusuf Idris Gusau (An opinion) As the story goes, he who lives by political vengeance, will end up empty in his political career with no followers and carrying his misery all by himself with most of the people having taken him for a ride but never believing in …

Read More »