Home / andiya (page 250)

andiya

Gwamna El-Rufai Ya Yi Tir Da Harin A Kauru

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Malam Nasiru El- Rufa’I ya yi Tir da Allah wadai da kakkausar murya da harin da aka kai a ranar Litinin a wasu kauyuka a karamar hukumar Kauru. Kauyukan sun hada da Unguwar Magaji, Kigam,Kisico da Kikobo duk a cikin karamar hukumar Kauru a Jihar Kaduna. …

Read More »

Mahaifiyar Sminu  Alan Waka Ta Rasu 

Mustapha Imrana Abdullahi Mahaifiyar Aminu Abubakar da aka fi Sani da Alan waka ta rasu ta na da shekaru 70 a duniya. Mahaifiyar Alan Waka mai suna Hajiya Bilkisu Sharif Adam ta rasu ta na da shekaru 70 a duniya ta kuma bar yaya biyu da jikoki 25. Kuma kamar …

Read More »

Hukumar Zabe Ta Dage Zabe A Kaduna

Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar Zaben kananan hukumomi ma8 zaman kanta a Jihar Kaduna ta sanar da dage zaben kananan hukumomi zuwa ranar 4 ga watan Satumba,2021. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu ce ta sanar da hakan a wajen taron masu ruwa da tsaki a kan harkokin zaben, …

Read More »

GOVERNOR MATAWALLE MOURNS MUHAMMAD MUNIRAT NASIR

Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON ( Shattiman Sakkwato) received with shock, the sudden death of Mallam Mohammed Munirat Nasir of the Correspondents Chapel of the Zamfara state Council of Nigeria Union of Journalists.   In a Statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media, …

Read More »

Arabic Professor Advocates For Sanction On Sahara Reporters

  By ABUBAKAR SADEEQ MOHAMMED,ZARIA A Professor of Arabic, Prof.Mohammed Shafi’u Abdullahi has condemned Sahara Reporters,an online news outfit for its blasphemous story against the prophet of Islam aimed at causing religious tension in the country. Shafi’u Abdullahi made the condemnation while reacting to a recent publication by the online …

Read More »