Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar marubuta a kafofin yada labarai mai su na Arewa Media Writers sun Karrama sanannen Fasto Yohanna Buru, sakamakon irin ayyukan tabbatar da zaman lafiya da Malamin addinin Kiristan yake aiwatarwa domin samun ingantar zaman tare da Juna. Yayan kungiyar sun bayyana cewa sun yi shawarar bashi …
Read More »National Honour: President Bazoum Awards Zulum with Nigerien Equivalent of GCON
President Mohammed Bazoum of the Republic of Niger on Tuesday decorated Borno Governor, Babagana Umara Zulum, with the country’s Second Order National Honour, “de Grand Officer dans I`Ordre”, which is the equivalent of Grand Commander of the Order of the Niger, GCON, in Nigeria’s ranking of national honours. Bazoum …
Read More »Gwamna El-Rufai Ya Yi Tir Da Harin A Kauru
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Malam Nasiru El- Rufa’I ya yi Tir da Allah wadai da kakkausar murya da harin da aka kai a ranar Litinin a wasu kauyuka a karamar hukumar Kauru. Kauyukan sun hada da Unguwar Magaji, Kigam,Kisico da Kikobo duk a cikin karamar hukumar Kauru a Jihar Kaduna. …
Read More »SOKAPU Donates Food Items, Drugs, Blankets To Over 10,000 IDPs
It was a sigh of relief as the Southern Kaduna Peoples Union (SOKAPU), yesterday donated food items, clothes, blankets and medical drugs to over 10,000 Internally Displaced persons in two Camps situated in Zankwa and Samaru Kataf all in Zango Kataf Local Government Area of the State. Mrs. …
Read More »Mahaifiyar Sminu Alan Waka Ta Rasu
Mustapha Imrana Abdullahi Mahaifiyar Aminu Abubakar da aka fi Sani da Alan waka ta rasu ta na da shekaru 70 a duniya. Mahaifiyar Alan Waka mai suna Hajiya Bilkisu Sharif Adam ta rasu ta na da shekaru 70 a duniya ta kuma bar yaya biyu da jikoki 25. Kuma kamar …
Read More »Kaduna Speaker Condoles Family, New Nigerian Newspapers Over Munirat’s Death
The Chairman Northern Speakers Forum, Speaker of the Kaduna State House of Assembly, Rt. Honourable Yusuf Ibrahim Zailani has condoled the management and staff of the New Nigerian Newspapers LTD, over the sudden death of its Zamfara State correspondent, Alhaji Mohammed Munirat Nasir. This was contained in a statement signed …
Read More »Hukumar Zabe Ta Dage Zabe A Kaduna
Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar Zaben kananan hukumomi ma8 zaman kanta a Jihar Kaduna ta sanar da dage zaben kananan hukumomi zuwa ranar 4 ga watan Satumba,2021. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu ce ta sanar da hakan a wajen taron masu ruwa da tsaki a kan harkokin zaben, …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE MOURNS MUHAMMAD MUNIRAT NASIR
Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON ( Shattiman Sakkwato) received with shock, the sudden death of Mallam Mohammed Munirat Nasir of the Correspondents Chapel of the Zamfara state Council of Nigeria Union of Journalists. In a Statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media, …
Read More »Farfesan Ilmin Arabiya Ya Bukaci A Kwace Lasisin Jardar Sahara Reporters
Wani Farfesan ilmin Arabiya, Farfesa Mohammed Shafiu Abdullahi ya bukaci hukumomin da abin ya shafa da su hanzarta kwace lasisin wallafa jaridar Sahara Reporters bisa kokarin su na raba kan al’uma, haddasa fitina da kuma batanci ga Annabi Muhammad (SAW). Ya nuna wannan bukata ne sailin da take tofa …
Read More »Arabic Professor Advocates For Sanction On Sahara Reporters
By ABUBAKAR SADEEQ MOHAMMED,ZARIA A Professor of Arabic, Prof.Mohammed Shafi’u Abdullahi has condemned Sahara Reporters,an online news outfit for its blasphemous story against the prophet of Islam aimed at causing religious tension in the country. Shafi’u Abdullahi made the condemnation while reacting to a recent publication by the online …
Read More »