As part of continuous distribution of this year Ramadan foodstuff to both Muslims and Christians across the country. The national president Islamic movement of Nigeria sheikh Ibrahim Yakubu El – zazzaky has distributed bags of Rice, Beans ,Millets with money to kaduna journalists. According …
Read More »SHEIKH El – ZAZZAKY YA TAIMAKAWA YAN JARIDA DA ABINCIN AZUMI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI SAHARARREN Malamin addinin musulunci da ke tarayyar Najeriya Sheikh Ibrahim Yakubu El- zazzaky ya taimakawa yan jarida da abincin Azumi. Da yake mikawa manema labaran a Jihar Kaduna kayan abincin Azumin Malamin addinin Kirista Fasto Yohanna Y. D Buru, ya shaidawa yan jaridar cewa Malam Sheikh Ibrahim …
Read More »EX- GOVERNOR YARI: THE CHIPS ARE REALLY COMING DOWN TO A SHAME
The All Progressives Congress APC in Zamfara has said it times without number, the intentions of the former governor Abdulaziz Yari group to scuttle the progress of the party in the state since his failure to dismember the leadership structure which followed the party’s constitution and due process to make …
Read More »Sheikh Ibrahim Yakubu El Zakzaky shares 50 bags of food to Christian Widows, Orphans and needles in southern kaduna.
As part of effort towards promoting peace and harmony among different faith base organization in northern Nigeria, a Muslim scholar, Sheick Ibrahim yakub elzazzaky the national president of Islamic movement of Nigeria has distributed over 50 bags of food stuffs to Christian widows, orphans and other needy at various …
Read More »MAWADATA SU TAIMAKAWA MABUKATA A CIKIN AL’UMMA – SARDAUNAN NAGARTA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI AN yi kira ga mawadata da Allah ya ba hannu da shuni da su taimakawa mabukata da ke cikin al’umma kamar yadda addinin musulunci ya bayar da umarnin a aikata musamman a wannan wata na Azumi mai alfarma. Shugaban al’umma Mu’azu Mohammad Abubakar majidadin Gundumar Afaka kuma …
Read More »Wanda ya gar gadeka, ya gama shiryaka: Damisa bata canza zanen jikinta.
Gaissuwa da fatan alkairi a gareku yan jarida. Bayanai da suka iso ga kungiyar hadin kan matasan arewa shine kamfanin babbar matatar mai ta kasa a karkashin jagoran chin Mallam Mele Kolo kyari na shirye shiryen miqa contragin tsaron bututun matar mai zuwa ga makiyin qasa, dan …
Read More »ABUJA COURT DISAPPOINTS PDP OVER MATAWALLE’S REMOVAL
PDP supporters drawn from Zamfara in particular as well as from other places were today seen wearing long, distressed faces as they walked out of the premises of the Abuja High Court 5 in an abject disappointment. In an statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary …
Read More »Hassada, Kiyayya Da Gaba A Tsakanin Malamai Ya Yi Yawa- Dokta Hamisu Ya’u
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI USTAZ DOKTA HAMISU YA’U, sanannen Malami ne mai wa’azin addinin musulunci kuma dan kasuwa ya bayyana cewa akwai wadansu matsalolin da suka yi wa jama’a yawa musamman ma kuma a bangaren malamai. Dokta Hamisu Ya’u, ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da wa’azin watan …
Read More »SABON MAI BAYAR DA SHAWARA KAN HARKOKIN SHARI’A GA APC YA KARBI TAKARDA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sabon mai bayar da shawara a kan harkokin shari’a na jam’iyyar APC matakin kasa Barista Ahmes El- Marzuk, ya karbi satifiket na tabbatar da zabensa da aka yi. Ya dai karbi wannan sabon satifiket ne daga sabon shugaban jam’iyyar APC na kasa Alhaji Sanata Abdullahi Adamu a …
Read More »ABUBUWAN DA KE FARUWA SUN SABAWA HANKALI DA TUNANI – HONARABUL YUSUF BALA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana abubuwan da ke faruwa sakamakon matsalolin tsaro da cewa sun sabawa Tunani da hankali. Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna honarabul Yusuf Bala Ikara ne ya bayyana hakan a lokacin wata tattaunawa da wakilin mu a Kaduna. Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin tutar jam’iyyar APC …
Read More »