Wamakko mourns ex-Gov Faruk, says death, colossa loss to Nigeria Press Release The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has described the death of the pioneer Military Governor of the defunct North Western State, retired Police …
Read More »NA KEBE KAINA – Inji Gwamna Jihar Sakkwato
NA KEBE KAINA….Gwamnan Jahar Sakkwato, Alahaji Aminu Waziri Tambuwal (CFR, Mutawallen Sokoto) A lokacin tafiye-tafiyen aiki da na yi a cikin ‘yan kwanakkin nan, na yi mu’amular aiki ta qut-da-qut da wasu manyan mutane wadanda gwajin da aka gudanar ya nuna sun harbu da cutar Korona (Covid-19) a saboda haka …
Read More »An Saki Dukkan Daliban Makarantar Kankara – Masari
An Saki Dukkan Daliban Makarantar Kankara – Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa an saki baki dayan Daliban da aka kwashe daga makarantar sakandare ta garin Kankara cikin Jihar Katsina. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawa da ya …
Read More »NASS Pledged Funding To Aviation College Zaria
By Abubakar Sadeeq, Zaria The National Assembly has pledged to amend the Act establishing Nigeran College of Aviation Technology, Zaria in Kaduna to pave way for more access to funding. The Act, when amended will enable the college have the status similar to Nigeran universities which will allow it …
Read More »APC inaugurates State , LG Caretaker Cttees in Kebbi
APC inaugurates State , LG Caretaker Cttees in Kebbi From Our Special Correspondent in Sokoto. Kebbi State Governor, Senator Abubakar Atiku Bagudu, Thursday, witnessed the swearing in and inauguaration of members of the State APC Caretaker Working and Non Working Committees, as well as those of the twenty one …
Read More »Gwajin Cutar Korona A Jihar Kaduna Kyauta Ne
Gwajin Cutar Korona A Jihar Kaduna Kyauta Ne Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna Dokta Hadiza Balarabe da Kwamishiniyar lafiyan Jihar kaduna sun tabbatar da cewa yin Gwajin cutar Korona kyauta ne a Jihar kaduna. Sun tabbatar da hakan ne a wajen wani taron tattaunawa da kafafen rediyo domin …
Read More »Idan Aka Ki Bin Doka Zamu Koma Gidan Jiya – El – Rufa’I
Idan Aka Ki Bin Doka Zamu Koma Gidan Jiya – El – Rufa’I Mustapha Imrana Abdullaho Gwamnan Jihar Kaduna ya bayyana cewa idan aka ki bin dokar yin taro, cinkoso a wurare da kasuwanni, rashin bin doka a wurin sayar da abinci da sauran ka’idoji zamu koma gidan jiya na …
Read More »Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I
Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya bayyana cewa bashi dauke da wannan cuta ta Korona. Gwamnan ya bayyana hakan ne lokacin da yake tattaunawa da kafafen yada Labarai a cikin gidan Gwamnatin Jihar da aka yada …
Read More »Coalition Threatens to Take Sen.Na’Allah To Court
Coalition Threatens to Take Sen.Na’Allah To Court By Abubakar Sadeeq, Zaria Some concern citizens under the guise of Northern Coalition for Good Governance and Democracy has threatened to sue Senator Bala ibn Na Allah if he reject their offer to contest for Kebbi state Governorship race in the 2023 …
Read More »GIDADO IDRIS GCON 15th of April 1935 to 15th December 2017
GIDADO IDRIS GCON 15th of April 1935 to 15th December 2017 Love leaves a memory no one can steal, but death leaves a memory no one can heal. It’s sad to know that my dad left us exactly three years ago, but again it is a loving memory for …
Read More »