Borno State Governor, Babagana Umara Zulum on Wednesday travelled to Ajiri, a community in Mafa Local Government Area. During the visit, Governor Zulum has ordered for the immediate rehabilitation of destroyed properties, and construction of additional houses to enable more people return. Insurgents launched an attack on Ajiri 5th …
Read More »Jhar Bayajidda: Za Mu Dogara Da Harkar Noma – Kabir Ado Daura
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon dan majalisar dokokin Jihar Katsina honarabul Kabir Ado Daura ya bayyana cewa kokarin da suke yi na a kirkiro da Jihar Bayajjida daga cikin Jihar Katsina da wani bangare na Jigawa duk domin ci gaban al’ummar kasa ne baki daya. Honarabul Kabir Ado Daura, ya bayyana …
Read More »Auno: Zulum Unveils, Allocates 580 Resettlement House to Displaced Families
Borno Governor, Professor Babagana Umara Zulum on Wednesday commissioned 580 units of two bedroom houses which were immediately allocated for resettlement of families displaced by Boko Haram who had for years, been living at internally displaced persons (IDPs) camp. Zulum unveiled the houses in Auno town of Konduga local …
Read More »Gwamnan Zamfara Bello Matawalle Ya Rushe Kwamishinoni, Sakataren Gwamnati Da Nadaddun Yan Siyasa
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Bello Mohammed (Matawallen Maradun, Barden Hausa, Shattiman Sakkwato) ya sauke kwamishinoni da Sakataren Gwamnati da sauran wadanda aka nada a mukaman siyasa. Wadanda lamarin ya shafa sun hada da Sakataren Gwamnatin Jihar,shugaban ma’aikatan Gidan Gwamnatin Jihar da mataimakin shugaban ma’aikatan duk an sauke …
Read More »GOVERNOR BELLO MOHAMMED DISSOLVES STATE EXECUTIVE COUNCIL, PRINCIPAL POLITICAL APPOINTEES.
Zamfara State Governor Dr Bello Mohammed (Matawallen Maradun, Barden Hausa, Shattiman Sakkwato) has today, 31st May, 2021, dissolved the State Executive Council with immediate effect. In a statement Signed by Zailani Bappa, Special Adviser Public Enlightenment, media and Communications made available to news men revealed that. The …
Read More »Limamin Masallachin Haramayn Na Makka Ya Yabawa Gwamna Ganduje Ka Hidimtawa Musulunci
… ..An nadawa Gwamna Alkyabbar girmamawa ‘yar asali Limami a Masallachin Haramayn na Birnin Makkah Mai Tsarki kuma shugaban Cibiyar Nazarin Larabci na Jami’ar Ummul Qura Farfesa Hassan Ibn AbdulHamid Al-Bukhari ya yabawa Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, bisa hidimtawa Musulunci da Gwamnan ke yi tare da gwamnatinsa. …
Read More »Magance Matsalar Shaye Shaye Sai Kowa Ya Bayar Da Gudunmawarsa – Margaret
Magance Matsalar Shaye Shaye Sai Kowa Ya Bayar Da Gudunmawarsa – Margaret Mustapha Imrana Abdullahi Shugabar gidauniyar da ke kokarin wayar wa da marasa Maza, Mata da sauran al’umma kai game da illar da ke tattare da shan miyagun kwayoyi Margaret K Julius, ta yi bayanin cewa dole sai …
Read More »Ba Gaskiya Ba Ne An Kaiwa Barikin Soji Na Jaji Hari Ba – Aruwan
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta Karyata bayanan da wasu marasa kishi ke yadawa cewa wai an kai wa barikin soji da ke garin Jaji karamar hukumar hari. Gwamnatin ta bayyana hakan ne a cikin wata takardar sanarwar da ke dauke da sa hannun kwamishinan kula tsaro da harkokin …
Read More »Mu Daina Taruwa Muna Lissafin Abin Da Sardauna Ya Yi – Sanata Shekaru
Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya yi kira ga daukacin yan Nijeriya da su daina zama su na lisaafin abin da Sa Ahmadu Bello Sardauana ya aikata a lokacin rayuwarsa. Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana hakan ne a wajen babban taron shekara shekara …
Read More »Adamu Atta Ya Dauki Nauyin Yara Dubu 12 Su Yi Karatu
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin ya ci gaba da Tallafawa al’ummar Jihar Kaduna,Najeriya da nahiyar Afrika baki daya mai kishin jama’a domin ganin kowa ya tsaya da kafafunsa Alhaji Adamu Atta ya dauki nauyin yara a kalla dubu Goma sha biyu da ga garin marabar Jo’s …
Read More »
THESHIELD Garkuwa