An yi kira ga daukacin al’ummar Najeriya musamman ma na yankin Arewacin da su natsu domin sanin wadanda ke kokarin shirya Zanga- Zangar da wasu ke ta kururuwar za a yi a Najeriya. Shugaban kungiyar tuntuba ta matasan Arewa Kwamared Shetima Yarima ne ya yi wannan kiran, inda ya …
Read More »Dangote says Company’s projected $30bn revenue will boost the Naira value
President of Dangote Group, Aliko Dangote, on Sunday stated that his company’s aim is to become the leading supplier of foreign exchange in the FX market soon, as it targets $30 billion in revenues by the year 2025. During a tour of the Dangote Petroleum Refinery & Petrochemicals and Dangote …
Read More »Tinubu appoints Barr Mainasara Umar Kogo, CCT Chairman
By Ibraheem Hamza Muhammad President Bola Ahmed Tinubu has approved the appointment of Barrister Mainasara Umar Kogo as the Chairman of the Code of Conduct Tribunal (CCT). Barrister Kogo is a seasoned lawyer and analyst in the fields of law, security, economy, politics, and international diplomacy. According to a …
Read More »Jihar Zamfara Na Kan Gaba A Jarabawar NECO Da Ake Shiryawa Yan Baiwa A Najeriya
Jihar Zamfara ta zama jihar da ta fi kowace jiha a Arewacin Nijeriya, kuma ta zamo ta biyu a faɗin Nijeriya a jarrabawar da Hukumar Jarrabawa ta Ƙasa (NECO), ta ke shirya wa ɗalibai ’yan baiwa a Nijeriya. A makon da ya gabata ne Hukumar shirya jarabawar ta ƙasa ta …
Read More »Our Mandate Is To Organise Congresses, Says Labour Party Transition Committee Chairman, Umar
Former president of the Nigerian Labour Congress, NLC, and Transition Committee chairman of the Labour Party, LP, Comrade Abdulwaheed Umar yesterday reiterated that plans are underway to organise congresses to elect officials for the party. Umar revealed this in Kaduna at a reception organised in his honour by members …
Read More »Tinubu Appoints Silas Ali Agara DG NDE
By Ibraheem Hamza Muhammad President Bola Ahmed Tinubu has approved the appointment of Honourable Silas Ali Agara as the new Director-General of the National Directorate of Employment (NDE). Mr. Agara is an entrepreneur and sports administrator who previously served as the Deputy Governor of Nasarawa State. The was contained in …
Read More »Tinubu Appoints Umar Mohammed DG NIHSA
By Ibraheem Hamza Muhammad President Bola Tinubu has approved the appointment of Mr. Umar Ibrahim Mohammed as the new Director-General of the Nigeria Hydrological Services Agency (NIHSA). Mr. Mohammed is an architect, and also, a construction technology and environment professional. The President expects improved outcomes in the agency’s …
Read More »Dangote Refinery imports additional 11m barrels of US crude oil due to domestic supply shortage
Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals has issued a tender for an additional 11 million barrels of US crude oil over the next six months due to Nigerian crude oil producers’ inability to meet its feedstock requirements. The 650,000 barrels per day refinery has already received 9 million barrels of West …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Sanya Hannu Ga Dokar Takaita Zirga – Zirgar Babura A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal ya amince, tare da sanya hannu a dokar taƙaita zirga-zirgar babura a jihar Zamfara. A Alhamis ɗin nan ne gwamnan ya rattaba hannun a fadar gwamnatin jihar da ke Gusau. A cikin wata sanarwa da Kakakin gwamnan, Sulaiman Bala Idris ya sanya wa hannu, …
Read More »Mun Kashe Batun Yarjejeniyar Samowa A Majalisa
Yan majalisa sun yabawa takwaransu Ali Madaki daga Kano Daga Bashir Bello majalisar Abuja Dan majalisa Inuwa Garba mai wakiltar mazabar Yamaltu Deba daga Jihar Gombe ya yabawa takwaransa Ali Madaki sakamakon kudirin da ya kawo game da batun yarjejeniyar Samowa, da ya bayyana da wata fitinar da ta tunkaro …
Read More »