Yaki Da Cin Hanci Ya Fi Karfin Gwamnati – Dokta A J Suleiman Imrana Abdullahi Wani Malamin jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya Dokta Ahmad Jibril Suleiman ya bayyana cewa yaki da cin hanci da karbar rashawa a Nijeriya ya fi karfin Gwamnati ita kadai don haka dole sai kowa …
Read More »Muna Kira Ga Gwamnati Ta Nemawa Sa’adiyya Idris Hakkinta
An Yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I da ta tabbatar da an hukunta wani Malamin addinin Kirista da ya dauki wata yarinya mai suna Sa’adiyya Idris, ya mayar da ita yarsa da kuma canza mata addini daga matsayinta na musulma zuwa Kirista. Wannan …
Read More »Security: Sen Wamakko donates 105 motorcycles to Vigilantes in 21 Sokoto LGs
Security: Sen Wamakko donates 105 motorcycles to Vigilantes in 21 Sokoto LGs The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, on Sunday, donated one hundred and five motorcycles to Vigilante Groups 0f Nigeria in twenty one Local …
Read More »Kaduna NLC Obeys Directive to Shelve Planned Protest ,Strike
Kaduna NLC Obeys Directive to Shelve Planned Protest ,Strike …Urges workers, Unions ,Citizens to remain calm In compliance with directive to shelve the planned protest and strike scheduled to hold in the State today , the Nigeria Labour Union (NLC) ,Kaduna State Council urged all it affiliates to obey the …
Read More »Ana Karbar Harajin Da Ya Wuce Hankali A Abuja – Adamu Hassan
Ana Karbar Harajin Da Ya Wuce Hankali A Abuja – Adamu Hassan Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar yan kasuwa ta Arewacin Nijeriya Alhaji Adamu Hassan ya bayyana cewa ana matsawa yan kasuwa da karbar haraji duk wata a hannun kananan yan kasuwa. Adamu Hassan ya ce ana karbar kudin da …
Read More »Fromhi govt insists on repositioning education for better delivery
Bauchi govt insists on repositioning education for better delivery Bauchi State Government on Saturday reaffirmed its commitment towards repositioning the education sector for effective service delivery. Governor Bala Abdulkadir Mohammed made this known at the commission of the Secretariat of the Academic Staff Union of Polytechnics, Federal Polytechnic Bauchi chapter. …
Read More »Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019
Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019 Imrana Abdullahi Wadansu Jiga Jigan jam’iyyar PDP da ta kwashe shekaru 16 ta na mulki a Nijeriya sun yi taron bitar zaben shekarar 2019 taron dai an yi shi ne karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan. Shi dai kwamitin …
Read More »Wasu Mutane Na Kokarin Yi Wa Kungiyar Dillalai Zagon Kasa – Shafi’u Kwamanda
Wasu Mutane Na Kokarin Yi Wa Kungiyar Dillalai Zagon Kasa – Shafi’u Kwamanda Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban hadaddiyar kungiyar Dillalan Gidaje, Filaye na Jihar Kaduna Shafi’u Salisu Abubakar da ake yi wa lakabi da Shafi’u Kwamanda, ya fito fili ya bayyana cewa bisa irin sahihan bayanan da suka samu a …
Read More »KDSG update on selection process for new Emir of Zazzau
KDSG update on selection process for new Emir of Zazzau The selection process for the new Emir of Zazzau is proceeding with the careful attention befitting such a momentous decision, according to Balarabe Abbas Lawal, the Secretary to the Kaduna State Government. Providing an update on the selection process, the …
Read More »Hassan Hyat Da Ibrahim Wusono Sun Lashe Zaben Shugabancin PDP A Kaduna
Hassan Hyat Da Ibrahim Wusono Sun Lashe Zaben Shugabancin PDP A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Ofishin jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna na cewa tsohon ministan harkokin sufurin Jiragen sama Honarabul Felix Hassan Hyat ya sake lashe zaben shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna, domin jagorancin …
Read More »