…Yan majalisa sun yabawa takwaransu Ali Madaki daga Kano Daga Bashir Bello majalisar Abuja Dan majalisa Inuwa Garba mai wakiltar mazabar Yamaltu Deba daga Jihar Gombe ya yabawa takwaransa Ali Madaki sakamakon kudirin da ya kawo game da batun yarjejeniyar Samowa, da ya bayyana da wata fitinar da ta tunkaro …
Read More »Masu Zuba Jari Daga Turkiyya Za Su Zuba Jari A Jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya samu nasarar jawo hankalin wasu jiga-jigan masu zuba jari ‘yan ƙasar Turkiyya don su zuba jarin su a Zamfara. A Ziyarar da ya kai ƙasar ta Turkiyya a farkon watannan na Yuli, Gwamna Lawal ya samu ganawa da wasu masu zuba jari a ƙasar, …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Gina Babbar Tashar Mota Ta Zamani
Daga Imrana Abdullahi A taron majalisar zartarwar jihar, wanda ya gudana Talatar nan a fadar gwamnatin jihar da ke Gusau, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da gina babbar tashar mota irin ta zamani a garin Gusau a wani ɓangare na aikin sabunta birane a Jihar. A ranar Talatar …
Read More »CJN Swears In 22 Appeal Court Justices, Fadawu, Wike’s wife others make list
By Ibraheem Hamza Muhammad The Chief Justice Of Nigeria (CJN), Justice Olukayode Ariwoola, has sworn-in 22 elevated Justices as new Judges of the Court of Appeal. He said at the inauguration of 22 justices for the Court of Appeal on Wednesday at the Main Courtroom of the Supreme Court …
Read More »Ba Ruwan Mu Da Batun Yarjejeniyar Samowa – Dan Majalisa Abubakar Yalleman
Daga Bashir Bello Majalisar Abuja Dan majalisar Wakilai na tarayya mai wakiltar al’ummar kananan hukumomin Malamadori da Kaugama a cikin Jihar Jigawa Abubalar Makki Yalleman, ya bayyana ra’ayinsa a game da tattaunawar da majalisar ta yi kan batun yarjejeniyar Samowa da ake ta cece – cuce a kanta da ya …
Read More »Kaduna Completes Airlift of Pilgrims
Kaduna State Pilgrims Welfare Agency has airlifted the last batch of its pilgrims from Saudi Arabia to Nigeria yesterday. A statement issued by the spokesperson of the Agency, Malam Yunusa Mohammed Abdullahi on Wednesday, noted that the outbound journey had 56 persons on board Max Air, adding that most …
Read More »Mele Kyari’s moves to boost crude production
By Dr. Kabir Usman Kabo Those calling for the removal of Mele Kyari from his role as the Group Managing Director of the Nigeria National Petroleum Company Limited are behaving like football spectators who think that they know the game better than the professional players. This is in the backdrop …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Samu Lambar Yabo Ta Kirkirar Ayyukan Alkairi
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu lambar yabo ta ‘Ƙirƙirar Ayyuka’ a bikin bayar da lambar yabo ta ‘Kyautar Yabo Ta Yi Wa Al’umma Hidima’ (NEAPS) bisa ɗimbin ayyukan da gwamnatinsa ta ƙaddamar da kuma kammalawa a cikin shekara guda. NEAPS wani shiri ne na kamfanoni masu zaman kansu …
Read More »Dangote Refinery capable of solving Nigeria’s forex problems; catalysing economic devt, says S&P Global
5231: Associate Director, Sovereign Ratings, S&P Global Rating, Maxmillian McGraw; Senior Analyst, Bank Ratings, Charlotte Masvongo, Vice President of Oil and Gas at Dangote Industries Limited (DIL), Devakumar Edwin; Director and Lead Analyst, Sovereign and International Public Finance Ratings, Ravi Bhatia, and Director, Corporate Ratings, Omegu Collocott during S&P …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Mika Sakon Murnar Shiga Sabuwal Shekarar Musulunci Ga Musulmai
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya aika da saƙon taya murnar shiga sabuwar shekarar musulunci ta 1446H ga al’ummar jihar. Cikin saƙon da ya aika wa al’ummar, Gwamna Lawal ya yi fatan wannan sabuwar shekara za ta zama mai cike da albarka ga al’ummar jihar da ma ƙasa baki ɗaya, …
Read More »