Home / andiya (page 409)

andiya

Cutar Korona: An Rufe Majalisar Dokokin Jihar Kaduna

 Imrana Abdullahi Sakamakon samun wani dan majalisar dokokin Jihar Kaduna da aka yi dauke da cutar Korona a yanzu an rufe majalisar. Wannan lamarin dai ya biyo bayan irin yadda aka tabbatar da cewa daya daga cikin yan majalisar dokokin ya kamu da cutar ne. An dai bayyana rufe majalisar …

Read More »

Katsinawa Na Tururuwar Yi Wa Danjuma Katsina Ta’aziyya

Imrana Abdullahi Daukacin al’ummar Jihar Katsinawa tun daga kan Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari, tare da mataimakinsa Mannir Yakubu da Sarkin Katsina da duk wani mai fada aji daga manyan ma’aikatan Jihar Katsina, yan kasuwa da shugabanni suna tururuwa a gidan Malam Danjuma Katsina domin yi masa ta’aziyyar rasuwar …

Read More »