Imrana Abdullahi Sakamakon samun wani dan majalisar dokokin Jihar Kaduna da aka yi dauke da cutar Korona a yanzu an rufe majalisar. Wannan lamarin dai ya biyo bayan irin yadda aka tabbatar da cewa daya daga cikin yan majalisar dokokin ya kamu da cutar ne. An dai bayyana rufe majalisar …
Read More »Military patrol found no bandits on Zangang Hill – KDSG
The Kaduna State Government said Nigerian army did not encounter any group of armed bandits at Zangan Hill in Kaura local government of the state throughout the extensive fighting patrols. It could be recalled that few days ago, some groups in Kaura Local Government alleged in a press statement, the …
Read More »Mazauna Kasar Saudiyya Ne Kawai Za Su Yi Aikin Hajji
Mahukuntan kasar Saudiyya sun bayyana cewa yannkasar ne kawai za su yi aikin Hajjin Bana tare da yan asalin wadansu kasashen waje da suke zaune a cikin kasar ne za a bari su aiwatar da aikin hajjin na Bana. Cikin wata sanarwa da ma’aikatar aikin Hajji kasar ta fitar …
Read More »Kungiya JESA ta horar da mata da matasa hanyar dogaro da kai
An kammala horar da mata da matasa 50 yadda za su kasance masu dogaro da kansu ta hanyar koya musu yadda ake sarrafa kayan cimaka da suka hada da Kek da Samosa da shawarma da man abinci (food salad) da sauran girke-gike. Horon, wanda kungiyar daliban manyan makarantun gaba da …
Read More »Gamayyar Kungiyar Matasan Arewa A Kaduna Sun Mikawa El- Rufa’i Takardar Koke
Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyin matasa a Kaduna karkashin abin da suka kira (Kaduna Concerned Groups) sun mikawa Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I takardar kokensu bisa matsalar tsaron da yankin arewacin Nijeriya ke fama da shi. Gamayyar kungiyoyin matasan dai sun shiga cibiyar manema labarai da ke Kaduna …
Read More »COVID-19:Adefunke Desh And NGO Donates Sorghum Seed To 1,000 female farmers in Kano, Katsina States
BY SANI ALIYU,Zaria The Adefunke Desh Nigeria Limited in partnership with 2-SCALE Programme (an NGO) have distributed improved white sorghum seed to 1 000 female farmers of Kano and Katsina state to enhance food security. The distribution ceremony for the two states was flagged off at Nasarawan-Kuki, Bebeji local government …
Read More »Zangon Kataf Crisis: Fulani calls on international organizations
Muhammad Sunusi Abdullahi In a Joint press statement by Fulani groups over the killing and destruction of properties of Fulani pastoralists in Zangon Kataf and parts of Kauru Local Government Areas of Kaduna state, the Fulani groups said its imperative to bring to the attention of the government, the media, …
Read More »Gidauniyar Zaman Lafiya ta horar da mata hanyoyin kasuwanci tare da tallafa musu da jari
Gidauniyar Zaman Lafiya ta Duniya (GPF) ta horar da mata 40 hanyoyin kasuwanci inda ta baiwa kowace jarin naira dubu 10 don fara aiwatar da kananan sana’o’ a masarautar Kaninkon da ke karamar hukumar Jama’a ta jihar Kaduna. Yayinda yake jawabi a wajen bayar da horon da aka gudanar a …
Read More »Global Peace Foundation trains women on financial literacy, empowers them with seed fund
Muhammad Sunusi Abdullahi An NGO, Global Peace Foundation, has trained no fewer than 40 women in Kaninkon Chiefdom of Jema’a Local Government Area of Kaduna State on financial literacy, business development and value addition. The women were also supported with a seed capital of N10, 000 each to venture into …
Read More »Katsinawa Na Tururuwar Yi Wa Danjuma Katsina Ta’aziyya
Imrana Abdullahi Daukacin al’ummar Jihar Katsinawa tun daga kan Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari, tare da mataimakinsa Mannir Yakubu da Sarkin Katsina da duk wani mai fada aji daga manyan ma’aikatan Jihar Katsina, yan kasuwa da shugabanni suna tururuwa a gidan Malam Danjuma Katsina domin yi masa ta’aziyyar rasuwar …
Read More »