Home / andiya (page 423)

andiya

GANDUJE FIRES COMMISSIONER OVER INDISCREET COMMENTS

Kano state governor, Dr. Abdullahi Umar Ganduje has relieved the appointment of the commissioner of Works and Infrastructure, Engr. Mu’azu Magaji with immediate effect. A statement signed by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba said the commissioner was removed following his unguarded utterances against the person of the late …

Read More »

Kaduna seeks GOC’s support in fighting banditry

Kaduna State Government has  appealed  to  the new  General Officer Commanding(GOC) of One Mechanised Division, Major General Usman Mohammed, to  dedicated troops that will aggressively patrol some hotspots  in four local government areas. Commissioner of Internal Security and Home Affairs, Samuel Aruwan who made the appeal on Friday, at the …

Read More »

Gamayyar Kungiyoyin Funtuwa Sun Koka Game Da Wutar Lantarki

Gamayyar Kungiyoyi da ke Funtua, wanda suka hada da Funtua Consultative Forum, FUNYUD, Funtua Huntun Dutse, a karkashin jagorancin shugaban makarantar Muslim Community College of Health Sciences and Technology da ke Funtuwa suka kai ziyara ofishin Shiyya na Kamfanin da ke rarraba Wuta na Funtua watau KEDCO, Funtua Regional Office. …

Read More »

Abba Kyari Ya Rasu – Fadar shugaban kasa

Fadar shugaban kasar tarayyar Nijeriya ta tabbatar da rasuwar tsohon shugaban ma’aikata a fadar marigayi Abba Kyari. Kamar yadda bayanai suka fito daga ta hannun mai magana da yawun shugaba Buhari Femi Adesina, cewa fadar na matukar bakin cikin bayyana wa jama’a cewa Malam Abba Kyari ya rasu. Marigayin dai …

Read More »

Masari Ya Rufe Kasuwannin Jihar Katsina

Daga  Imrana Abdullahi Sakamakon samun wani mutum guda dauke da kwayar cutar korona a garin Dutsinma, Gwamna Aminu Bello Masari ya bada umurnin a rufe karamar hukumar ta tun daga karfe bakwai na safiyar gobe Juma’a, 17 ga watan Afrilu 2020. Gwamnan ya kuma bayar da umurnin a rufe dukkan …

Read More »