Furofesa Ayodele Israel Adeleye daga Jihar Kaduna a tarayyar Nijeriya ya bayyana cewa ya gano maganin kwayar cutar Covid – 19 da ake kira Korona da ta addabi duniya a halin yanzu. Furodesa Ayodele ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a kaduna inda ya sha alwashin cewa yana …
Read More »I’m ready to treats 5 COVID-19 positive patients free – Nigeria cure claimant
.. Say’s findings will end lockdown if adopted Kaduna based scientist and leading nigerian medical researcher, Professor Ayodele Israel Adeleye said he’s fully prepared and ready to treat five Coronavirus positive patients free of charge to further proved the efficacy of his therapy to Nigeria and the world at large …
Read More »Ga Jadawalin Yadda Koyarwa Ta Rediyo Zai Kasance A Kaduna
Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, na ganin ba a bar daliban da ke karatu a makarantun sakandare Jihar ba musamman masu karatu a ajin karshe na sakandaren da za su rubuta jarabawar fita. Hakan ne yasa Gwamnatin samar da wani tsarin …
Read More »Yan Sanda Sun Gano Sunayen Manyan Yan Siyasa A Gidan Matsfa
Imrana Abdullahi Rundunar yan sanda ta kasa a Jihar Zamfara karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda Usman Nagoggo sun bayyana bankado sunayen wadansu manyan yan siyasa a gidan Matsafa. Kwamishina Usman Nagoggo ya bayyana cewa sun samu nasarar bankado wannan gidan ne sakamakon bayanan sirrin da rundunar ta samu. An dai …
Read More »Mutane 318 Ne Suka Kamu Da Cutar Korona A Nijeriya
Imrana Abdullahi Bayanai daga hukumar kula da hana yaduwar cututtuka ta kasa ( NCDC) a Nijeriya sun tabbatar da cewa ya zuwa yau ranar Asabar 11 ha watan Afrilu, 2020. Mutane 318 ne suka kamu da cutar Covid – 19 da ake yi wa lakabi da Korona bairus. Wato an …
Read More »NIGER STATE GOVERNMENT ANNOUNCES TOTAL LOCKDOWN EFFECTIVE MONDAY 13TH APRIL
Niger State Governor, Abubakar Sani Bello has directed the complete lockdown of the state for Twenty four Hours for the next two weeks starting from the 13th of April, 2020. Following the announcement of a confirmed case of the deadly Corona Virus (COVID-19) disease in Minna, the state capital. …
Read More »An Samu Korona Bairus A Jihar Kano
Kamar yadda rahotanni ke cewa Annobar covid – 19 da ake kira Korona bairus ta bulla Jihar Kano, kamar yadda babban darakta a ma’aikatar lafiya ta jihar Dakta Imam Wada Belli ya tabbatar da cewa cutar ta bulla jihar. Dakta Imam Wada Bello ya ce nan gaba a yau Gwamna …
Read More »Mutane 305 Ne Ke Dauke Da Cutar Korona A Nijeriya
Daga Abdullahi Daule da rahoton A sababbin alkalumman da hukumar yaki da hana yaduwar cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta fitar sun bayyana cewa a halin yanzu akwai mutane 305 da suke dauke da cutar a tarayyar Nijeriya baki daya. Hukumar ta bayyana cewa faruwar hakan ya biyo bayan irin yadda …
Read More »Masari Ya Sanya Wa Daura Dokar Hana Fita
Masari Ya Sanya Wa Daura Dokar Hana Fita Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya Sanya wa garin Daura dokar hana fita dare da rana domin yin yaki da cutar Korona bairus da ke toshe Numfashi tare da haddasa matsaloli. Kamar dai yadda Gwamnan ya bayyana cewa …
Read More »Bishop John Dickson Appealed For Government To Relax Lockdown
A well known christian cleric with Friendship Church International, Bishop John Dickson has appealed to Kaduna state government to relax the total lockdown oder to enable christians to celebrate easter festivity as usual. He said the appeal became imperative considering the important of easter in the history of christianity. Bishop …
Read More »