Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Bayyana Ceto Mutane 10 Daga Hannun Yan bindiga Mustapha Imrana Abdullahi Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan ne ya bayyana cewa jami’an tsaron Soja ne suka ceton mutanen Goma da aka dauka daga cikin iyalai biyu na rukunin gidajen ma’aikatan …
Read More »Bandits Unleashed Mayhem On Innocent People In Zamfara
The government of Zamfara state under the leadership of His Excellency Governor Bello Muhammed Matawallen Maradun received with shock this morning, the report of an attack by some recalcitrant bandits who unleashed mayhem on innocent people in Kabasa village of Magami district in Gusau local government of the state. …
Read More »Bandits attack Emir’s vehicle In Kaduna
Bandits attack Emir’s vehicle – Two killed by bandits in Kauru, Igabi – Troops rescue two persons from lynch mob in Kauru LGA – Troops neutralize two bandits in Chikun LGA – Gunrunners arrested in Lere LGA Security agencies have reported several notable incidences across the State …
Read More »Comrade Silas Adamu Was An Exemplary Leader, Pillar Of Community – el-Rufai
Comrade Silas Adamu Was An Exemplary Leader, Pillar Of Community – el-Rufai Comrade Adamu was an exemplary leader and a pillar of his community, who lived as a champion of peace. Kaduna State Governor, Malam Nasir el-Rufai expressed this in a condolence letter, addressed to the …
Read More »Aikin Mu Shi Ne Mu Tabbatar An Yi Aiki Da Doka – El- Rufa’i
Aikin Mu Shi Ne Mu Tabbatar An Yi Aiki Da Doka – El- Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa aikinsu a matsayin Gwamnati shi ne su yi aikin ganin an yi aiki da doka kamar yadda tanaje tanajen dokar ya tanadar. …
Read More »Troops neutralize two bandits in Chikun local government area, rescue four kidnapped victims.
Troops neutralize two bandits in Chikun local government area, rescue four kidnapped victims Troops of Operation Thunder Strike reported that two armed bandits were neutralized at “Five-Thirty” village in Chikun local government area. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs, …
Read More »Farashin Kayan Amfanin Gona A Kasuwar Funtuwa, Karaye A Jihar Kano
Farashin Kayan Amfanin Gona A Kasuwar Funtuwa, Karaye A Jihar Kano Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda wakilinmu ya tuntubi Manoma kuma yan kasuwa da suka je kasuwar Funtuwa domin cin kasuwa wani mai suna Malam Najibu Unguwar Buhari Makera Funtuwa ya shaida mana cewa. Farashin buhun Masara mai cin …
Read More »Ganaja Junction Flyover; GOV Bello wants work completed in record time.
Ganaja Junction Flyover; GOV Bello wants work completed in record time The Kogi state Governor, Alhaji Yahaya Bello wants contractors handling the construction of the Ganaja flyover to hasten the work by ensuring that the project is qualitatively completed before the stipulated time of delivery. In a …
Read More »Ba Dan Makarantar Da Aka Sace A Birnin Gwari – Kwamishina Aruwan
Ba Dan Makarantar Da Aka Sace A Birnin Gwari – Kwamishina Aruwan Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana samun wadansu yara guda biyu Namiji da Mace da aka tsincesu cikin Daji suna gararamba. Su dai wadannan yara biyu masu suna Fatima Lawal mai shekaru 15 da kuma Adewale …
Read More »An Sace Yan Makarantar Firamare Da Malamansu A Birnin Gwari
An Sace Yan Makarantar Firamare Da Malamansu A Birnin Gwari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa ta sake samun rahoton sace Yan Makaranta tare da Malamansu a karamar hukumar Birnin Gwari da ke Jihar kaduna. Kamar dai yadda Gwamnatin ta fitar da wani bayanin cewa ta samu …
Read More »
THESHIELD Garkuwa