Ever since he launched himself into the political limelight way back from 1998 to date, Hon. Musa Adamu, the current Katsina State Commissioner of Environment, has left no one in doubt that his political slogan remains: ‘Developing & Enhancing the lives of humans’. Almost two & a half decades now, …
Read More »Allah Ya Yi Wa Kanin Gwamnan Jihar Kaduna Mukhtar Lawal Isma’il Rasuwa
Daga Imrana Abdullahi Bayanin da muke samu daga Jihar Kaduna na bayanin cewa Allah ya yi wa Ƙanin Gwamnan Jihar Kaduna Malam Uba Sani Alh Mukhtar Lawal Isma’il Rasuwa Sanadiyyar Haɗarin Mota Daga Zaria Zuwa Kaduna. Kafin rasuwarsa dai mutum ne mai ilimin Sani da hada Magunguna na Bature …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Bayar Da Tallafi Ga Dakarun Da Ke Yaki Da Yan bindiga – Gwamna Dauda Lawal
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na bayar da ƙarin tallafi ga dakarun da ke yaƙi da ’yan bindiga a Zamfara. A ranar Alhamis ne gwamnan ya jagoranci zaman Majalisar Tsaro ta Jihar Zamfara a fadar gwamnati da ke Gusau, babban birnin jihar. A wata …
Read More »Kaduna Christian Cleric Applauds Reinstatement of Emir Sanusi II
Four years after his deposition, Muhammadu Sanusi II has been reinstated as the Emir of Kano by Governor Abba Yusuf of Kano State. Pastor Dr. Yohanna Buru, the General Overseer of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, expressed heartfelt congratulations to Emir Sanusi Lamido Sanusi. Pastor Buru emphasized the importance …
Read More »Senator Yar’adua Donates Books To Schools In 11 LGAs
By Lawal Gwanda Senator Abdul’aziz Musa Yar’adua of Katsina Central Senatorial District has donated assorted Textbooks to Sir Usman Nagogo College of Arabic and Islamic Studies (ATC) Katsina. The Textbooks include hundreds of Sciences, Arts, Arabic and Islamic Studies as well as cartons of Exercise Books. Presenting the donation to …
Read More »NASCON grows turnover by 37%, assures Shareholders of Continuous Growth, Value Creation
NASCON Allied Industries Plc has assured its shareholders of continuous growth and value creation in 2024. The Company gave the assurance at its 2023 Annual General Meeting held yesterday in Lagos. Speaking to shareholders, the Chairperson of NASCON, Yemisi Ayeni said “amidst the challenges in 2023, the Company achieved commendable …
Read More »Dalilin Da Yasa Na Gabatar Da Kudirin Mata Masu Juna Biyu Da Bayan Haihuwa – Dan Abba Shehu
Bashir Bello Majalisar Abuja Honarabul Dan Abba Shehu dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Zaki a Jihar Bauchi da ke arewacin tarayyar Najeriya ya bayyana cewa a halin da ake ciki a yanzu a kasar tarayyar Najeriya babu masu shan wahala kamar matan da aka mutu aka barsu …
Read More »Muna Bukatar Makarantar Koyar Da Kiwon Kifi A Nasarawa – Sanata Aliyu Wadada
Daga. Bashir Bello, Majalisa Abuja Sanata Aliyu Wadada daga Jihar Nasarawa ya bayyana bukatar al’ummarsa na a sama masu da katafariyar makarantar koyon kiwon kifi domin bunkasa tattalin arzikin Jihar da kasa baki daya. Kasancewar Jihar na da arzikin manyan Kogunan da suke da wadataccen ruwan da za …
Read More »Senator Yar’adua Organises Sensitisation On The Surge of Drugs
By Lawal Gwanda Over 250 people associated with drugs abuse have been arrested in Katsina State from January to date this year by the NDLEA Similarly, 930 people ranging from 15 to 63 years were arrested in 2023, while 567 Kg of assorted drugs had been intercepted by …
Read More »ZA MU FARA BIYAN MAFI ƘARANCIN ALBASHI NA N30,000 A WATAN YUNI, IN JI GWAMNAN ZAMFARA
A kokarin ganin ya inganta rayuwar al’ummar Jihar da suka hada da dukkan masu kasuwanci da sauran jama’ar Jihar baki daya Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya bayyana cewa gwamnatin sa za ta fara biyan mafi ƙarancin albashi na Naira Dubu Talatin a wata mai zuwa na Yuni. …
Read More »