Home / Big News (page 131)

Big News

GANDUJE FIRES COMMISSIONER OVER INDISCREET COMMENTS

Kano state governor, Dr. Abdullahi Umar Ganduje has relieved the appointment of the commissioner of Works and Infrastructure, Engr. Mu’azu Magaji with immediate effect. A statement signed by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba said the commissioner was removed following his unguarded utterances against the person of the late …

Read More »

Kaduna seeks GOC’s support in fighting banditry

Kaduna State Government has  appealed  to  the new  General Officer Commanding(GOC) of One Mechanised Division, Major General Usman Mohammed, to  dedicated troops that will aggressively patrol some hotspots  in four local government areas. Commissioner of Internal Security and Home Affairs, Samuel Aruwan who made the appeal on Friday, at the …

Read More »

Abba Kyari Ya Rasu – Fadar shugaban kasa

Fadar shugaban kasar tarayyar Nijeriya ta tabbatar da rasuwar tsohon shugaban ma’aikata a fadar marigayi Abba Kyari. Kamar yadda bayanai suka fito daga ta hannun mai magana da yawun shugaba Buhari Femi Adesina, cewa fadar na matukar bakin cikin bayyana wa jama’a cewa Malam Abba Kyari ya rasu. Marigayin dai …

Read More »

We Are Going To Use The Money Judiciously – Masari

Governor Aminu Bello Masari has emphasized the need for judicious utilization of donations received in respect of Covid-19 in the state.   Alhaji Aminu Bello Masari made this remark when he received the North West Zonal coordinator of National Emergency Management Agency+NEMA , Alhaji Abbani Imam Garki who paid him …

Read More »

Yan Sanda Sun Gano Sunayen Manyan Yan Siyasa A Gidan Matsfa

Imrana Abdullahi Rundunar yan sanda ta kasa a Jihar Zamfara karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda Usman Nagoggo sun bayyana bankado sunayen wadansu manyan yan siyasa a gidan Matsafa. Kwamishina Usman Nagoggo ya bayyana cewa sun samu nasarar bankado wannan gidan ne sakamakon bayanan sirrin da rundunar ta samu. An dai …

Read More »

An Samu Korona Bairus A Jihar Kano

Kamar yadda rahotanni ke cewa Annobar covid – 19 da ake kira Korona bairus  ta bulla Jihar Kano, kamar yadda babban darakta a ma’aikatar lafiya ta jihar Dakta Imam Wada Belli ya tabbatar da cewa cutar ta bulla jihar. Dakta Imam Wada Bello ya ce nan gaba a yau Gwamna …

Read More »

Masari Ya Sanya Wa Daura Dokar Hana Fita

Masari Ya Sanya Wa Daura Dokar Hana Fita Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya Sanya wa garin Daura dokar hana fita dare da rana domin yin yaki da cutar Korona bairus da ke toshe Numfashi tare da haddasa matsaloli. Kamar dai yadda Gwamnan ya bayyana cewa …

Read More »