Daga Imrana Abdullahi … addu’a ga wadanda abin ya shafa …ya bukaci daukar mataki don hana sake faruwa Kakakin majalisar wakilai Honarabul Dokta Abbas Tajudeen, ya bayyana rugujewar wasu sassa na babban masallacin Zariya, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar wasu a matsayin abin takaici da ban tausayi. Kakakin Majalisar, Abbas …
Read More »GOV SANI EXPRESS SHOCK OVER ZARIA MOSQUE COLLAPSE
….HE CONDOLES VICTIMS FAMILIES The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani received with shock and sadness the news of the collapse of the iconic Zaria Central Mosque and loss of lives and injuries to some residents, who were observing their prayers in the early …
Read More »Christian Clergy Extends Condolences to Muslims After Zaria Central Mosque Collapse During Worship”
Pastor Yohanna Buru, General Overseer of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, Extends Condolences to Muslim Ummah in Northern Nigeria Following Zaria Central Mosque Tragedy” In a statement issued on August 12, 2023, in the aftermath of the distressing incident that gained widespread attention across newspapers and social media …
Read More »Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Gwamna Abba Kabir, IG Za su Halarci Bikin karrama ‘yan sanda a Wudil
Daga Imrana Abdullahi A gobe ne mataimakin shugaban kasar Najeriya Sanata Kashim Shettima zai isa Kano domin halartar bikin yayen daliban makarantar horar da ‘yan sandan Najeriya a Wudil. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa dauke da sa hannun babban sakataren yada labaran gwamnan jihar Kano Alhaji Abba …
Read More »Sojojin Najeriya Sun Ceto Tsohon Shugaban Kwalejin Ilimi Da ɗansa A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin sun magance matsalar masu rike da bindiga ba tare da izini ba suka ta’addanci da satar mutane suna neman kudin fansa, Rundunr sojin Najeriya ta ce kubutar da tsohon shugaban kwalejin ilimi ta tarayya da ke Gusau Dakta Hassan Abubakar Augie tare da ɗansa …
Read More »Wamakko Ya Yi Wa Kananan Hukumomi Sokoto 3 Domin Magance Cutar Cizon Sauro
By; Imrana Abdullahi A kokarinsa na tabbatar da samun lafiya da kuma kawar da cutar zazzabin cizon sauro a cikin birnin Sakkwato, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya kaddamar da wani atisayen feshin maganin Sauro a yankin Sanatan Sakkwato ta Arewa. Atisayen na bana wanda aka ce zai gudana ne a …
Read More »Tsaron rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar Katsina ne ke gabanmu – Gwamba Dikko
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya bayuana a ranar Juma’a 11 ga Agusta, 2023 cewa babu wani abin da gwamnatinsa ta sa a gaba kamar tsaron rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar da ke zaune lungu da sako domin su koma barci da …
Read More »MASALLACI YA RUSHE YA KASHE 4, MUTANE 7 SUN JIKKATA A ZARIA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Akalla masu ibada hudu ne ake fargabar sun mutu sannan wasu 7 sun jikkata yayin da wani bangare na babban masallacin Zaria ya rufta a yau Juma’a. Wani wanda ya tsira da ransa wanda ke yin ibada tare da wadanda abin ya shafa a cikin Masallacin, Malam …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL YA ƘADDAMAR DA SHIRIN TSAFTACE MUHALLI NA ZAYOSAP
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal, a ranar Juma’a, ya ƙaddamar da Shirin tsaftace muhalli mai suna ‘Zamfara Youth Sanitation Programme’ (ZAYOSAP) domin tsaftace babban birnin Jihar Zamfara da kewaye. Gwamnan, a yayin bikin ƙaddamar da shirin a tsohon ɗakin taro na gidan gwamnati da ke Gusau, ya jaddada cewa …
Read More »Karancin Biredi Na Kara Yin Kamari A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Karancin biredi ya yi kamari a Jihar Zamfara yayin da gidajen biredi suka rufe saboda tashin farashin kayan masarufi. Kungiyar masu sayar da biredi reshen jihar Zamfara, ta koka kan yadda hauhawar farashin fulawa da sauran abubuwan da ake bukata don samar da biredi ya tilastawa gidajen …
Read More »