Dokta Akinwumi Adesina, Shugaban Bankin raya Kasashen Afirka (AfDB), ya ce tallafin man fetur yana kashe tattalin arzikin Najeriya, inda aka yi asarar dala biliyan 10 kadai a shekarar 2022. Adesina, wanda ya bayyana hakan a wani taron lakca da aka yi a Abuja, ya ce tallafin man fetur da …
Read More »WASU YAN TA’ADDAN YARBAWA SUN KWACE GIDAN REDIYON TARAYYA
Wasu ‘yan kungiyar Oodua Nation (Yoruba Agitators) sun yi garkuwa da gidan rediyon Amuludun FM 99.1 da misalin karfe 6 na safiyar Lahadi a Ibadan. Gidan rediyon na daya daga cikin na gwamnatin tarayya da kuma hukumar gidan rediyon tarayyar Najeriya FRCN. Sai dai An kama biyar daga cikinsu da …
Read More »MATAWALLE YA RUSA MAJALISAR ZARTASWA, YA SAUKE MASU MUKAMAN SIYASA
Gwamnan jihar Zamfara (mai barin gado) Bello Muhammad Matawalle ya amince da rusa majalisar zartarwa ta jihar tare da sauke duk wasu mukamai na siyasa daga mukamansu. An bayyana hakan ne a wata sanarwa da sakataren dindindin na majalisar zartarwa Dokta Lawal Hussein ya sanyawa hannu yana mai cewa rushewar …
Read More »DAMAN NI DAN KASUWA NE ZAN CI GABA DA KASUWANCI NA – MATAWALLE
DAGA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa tun da daman can shi dan kasuwa ne zai ci gaba ne da harkokinsa na kasuwanci kamar yadda ya saba. Gwamna Muhammad Bello Matawalle ya bayyana hakan ne a cikin wani faifan bidiyon da aka yada wa duniya …
Read More »Zababben Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya karbi takardun mika mulki
Kasa da awanni 48 da rantsar da zababben gwamnan jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal ya karbi takardun mika mulki a hukumance daga mataimakin gwamna mai barin gado Sanata Hassan Muhammad Nasiha wanda ya wakilci gwamna Bello Muhammad Matawalle mai barin gado. Dauda Lawal ya samu rakiyar mataimakinsa Mani Malam Mudi …
Read More »BUHARI YA YI WATSI DA MU – KUNGIYOYIN FULANI
Masu kiwon shanu a tarayyar Najeriya sun koka a ranar Alhamis a Abuja, inda suka zargi shugaban kasa Muhamadu Buhari da kyale su wajen kare rayuka da dukiyoyinsu a tsawon likacin mulkinsa. Sun yi ikirarin cewa Buhari a matsayinsa na mai kiwon shanu ya kamata ya hada masu kiwon shanu …
Read More »El -Rufai Ya Kori Magatakardar Majalisar Dokokin Jihar Kaduna
Gwamna Nasir El-Rufai ya amince da korar Bello Zubairu Idris, magatakardar majalisar dokokin jihar Kaduna. An bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka fitar Gwamna Nasir El-Rufai ya amince da korar Bello Zubairu Idris, magatakardar majalisar dokokin jihar Kaduna. Muyiwa Adekeye mai baiwa gwamna shawara kan harkokin yada labarai …
Read More »Sani-Bello inaugurates 6 projects, inspects 8.7km dual carriage bypass in Kontagora
Governor Abubakar Sani Bello of Niger State has inaugurated six projects in Kontagora local government area of the state. The projects commissioned are School of Nursing and Midwifery, remodeled and expanded General Hospital, 5 number 1.4km Jikan Shehu Internal Access road, 5km Maigari Gwadebe GRA road a component of 11km …
Read More »VIEWPOINT: How Governor Sani-Bello Recorded Achievements Amidst Ridiculous Criticisms
By Mary Noel-Berje We all face criticisms at various points of our lives. As individuals, organizations or government, criticisms are inevitable. Indeed, while criticisms negatively distract some to failure, it spurs others to achieve success. Being constructively criticized is healthy. However, when persons or entities become excessively and …
Read More »Kungiyar Makiyaya Ta KACRAN Ta Yabawa Gwamna Buni kan Hak’uri Da Juriya Wajen Harkokin Jagorancin Jama’a
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Kungiyar makiyaya ta Kulen Allah (KACRAN) ta yabawa gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe bisa ga yadda yake nuna hakuri da jajircewa ga jagorancin da ya kewa al’ummar Jihar ba tare da gajiya ba ko nuna halin ko oho. Bayanin hakan ya fito ne …
Read More »