In an effort to fish out those that committed anti – party activities during the last concluded General elections for Governors, state assembly, Senate, House of representatives and Presidential elections Zamfara state chapter of the All Progressive Congress (APC) has sets up a powerful committee that saddled with a responsibility …
Read More »KUNGIYAR MATASAN NAJERIYA NA GOYON BAYAN SANATA YARI
Daga Imrana Abdullahi Daukacin yayan kungiyar matasan Najeriya sun bayyana cikakken hadin kansu da goyon baya ga zababben Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari Shetiman Zamfara domin ya Dare kujerar shugaban majalisar Dattawa ta kasa. Yayan kungiyar sun bayyana hakan ne a lokacin da suka kai wata ziyara ofishin hedikwatar jam’iyyar …
Read More »KTHA SUSPENDS BALA ADO FASKARI COUNCIL CHAIR TO INVESTIGATE PETITION
The Katsina State House of Assembly has announced the suspension from office of the Chairman of the Faskari Local Government Council, Hon Musa Bala Ado pending the conclusion of investigation on allegations of mismanagement and maladministration brought before the House against the suspended Chairman. The House …
Read More »Hukumar NDLEA Ta Kama Mutane 85 Bisa Zargin Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da ke zuwa mana daga Jihar Kano na cewa a ranar Litinin da ta gabata hukumar da ke yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kai samame wani dandalin da wasu da ake zargi da shiga wani Kulab din Dare suna …
Read More »FG’s COUNTLESS EVACUATIONS OF NIGERIANS
By Salisu Na’inna Dambatta The Federal Government has just concluded the latest of its countless evacuation of Nigerians from hot-spots around the world: a total of 2, 518 of them from war-torn Sudan. The initial estimated number of stranded Nigerians there, based on reports full of hysteria, was 5, …
Read More »KOWA YAJE YA KARBI KATIN ZABENSA – DOKTA AMINATOU ABDOULKARIM
An yi kira ga daukacin al’ummar kasar Jamhuriyar Nijar mazaunan Najeriya da suje wuraren da suka yi rajista domin karbar katunan zabensu da za su yi zabe da shi a ranar zabe. Hajiya Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad ce ta bayyana hakan a cikin wata sanarwa ta sakon murya da ta …
Read More »UDUS Governing Council extends Registrar’s appointment
By Suleiman Adamu, Sokoto The authorities of the Usmanu Danfodiyo University, Sokoto has extended the appointment of its Registrar, Malam Nurudeen Abubakar Bello. The development followed approval of the University’s Governing Council, a statement Tuesday by the institution’s Public Relations Officer, Isma’ila Mohamed Yauri said. The extension is by one …
Read More »Surukar Sanata Ahmad Makarfi Ta Rasu
….Muna Cikin Alhini Da Juyayi Kwarai Daga Imrana Abdullahi Allah ya yi wa Hajiya Fatima da aka fi Sani da Binta Magaji Muhammad surukar Sanata Ahmad Muhammad Makarfi rasuwa. Marigayiya Fatima Magaji Muhammad ita ce mahaifiya ga matar Sanata Makarfi wato Hajiya Asma’u Ahmad Muhammad Makarfi. …
Read More »Neman Shugabancin Majalisar Dattawa Wata Kungiya Ta Yaba Wa Bola Tinubu
Daga Imrana Abdullahi Wata hadaddiyar kungiyar da ke fafutukar kare martaba da mutuncin yankin arewacin Najeriya baki daya ta yaba wa zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu bisa yadda ya yi shuru ba tare da tsoma bakinsa na a kan batun shugabancin majalisar. Kungiyar mai suna ( North west …
Read More »NON-PAYMENT OF SALARY: ZAMFARA WORKERS SEEKS GOD INTERVENTION
By Imrana Abdullahi, Kaduna Due to non payment of Salary Zamfara state Government Civil servants have observed a special prayers at the Eid mosque on Saturday in the capital city Gusau, at around 10:00am, the 13th May year, 2023, seeking God to intercede for them so that the state government …
Read More »