...A Guji Butulci Da Cin Amana Daga Imrana Abdullahi WATA gamayyar al’ummar mutanen kauyukan da suka fito daga Jihar Zamfara sun yi kira ga Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle da ya tabbatar ya rike mutanen Kauyuka da hannu biyu domin samun nasara. Mutanen da suka fito daga Kauyukan …
Read More »Dangote disburses scholarship funds to coal communities, others
The Dangote Coal Mines Limited has disbursed scholarship funds to members of host communities in Benue and Kogi States. This is coming barely one year into coal mining operation at Effeche Akpalli in Ugbokolo Ward of Okpokwu Local Government of Benue State. In Ankpa, Kogi State, scholarship fund was …
Read More »AYI HAKURI A ZABI JAM’IYYAR APC – BUHARI
DAGA IMRANA ABDULLAHI Shugaban kasar tarayyar Najeriya M7hammadu Buhari ya bayar da hakuri ga daukacin al’ummar Jihar Katsina da su yi hakuri su zabi jam’iyyar APC a zaben Gwamnoni da na yan majalisar Jiha mai zuwa Muhammadu Buhari ya bayyana dan takarar Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda …
Read More »Tinubu: Sokoto APC youths, supporters stage victory rally
By Suleiman Adamu, Sokoto It was jubilation all through across streets in Sokoto metropolis yesterday by youth supporters of the All Progressives Congress expressing their joy over the presidential election victory of Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. The jubilating youths in their thousands , filed out as …
Read More »COMMEMORATING THE EMERGENCE OF DETRIBALIZED PRESIDENT
It is with hearts filled with joy that the APC in Zamfara under the focused leadership of the state Chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani wishes to congratulate our new president-elect, His Excellency, Senator Bola Ahmed Tinubu over his emergence as the President of the Federal Republic of Nigeria through the …
Read More »AN YABAWA YAN NIJAR MAZAUNAN NAJERIYA
Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad, ta yaba tare da yin godiya ga daukacin al’ummar Nijar mazauna Najeriya bisa irin kokarin da suka nuna na kin shiga harkar zabe a lokacin gudanar da zaben shugaban kasa da yan majalisun tarayya da na Dattawa da ya gudana a duk fadin kasar. Dokta Aminatou …
Read More »BOLA TINUBU NE YA LASHE ZABEN SHUGABAN KASA
…..HUKUMAR ZABE TA BAYYANA BOLA TINUBU A MATSAYIN WANDA YA LASHE ZABEN SHUGABAN KASA Daga Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga babban birnin tarayya Abuja na cewa shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa Farfesa Mahmud Yakubu ya tabbatar da Bola Ahmad Tinubu na jam’iyyar APC a matsayin …
Read More »INCRESED PRODUCTION OUTPUT: KYARI’S REFORM SIGNATURE AT NNPC LTD
By Salisu Na’inna Dambatta As the Nigerian National Oil Company (NNPC) Limited becomes a totally commercial outfit, the Organization for the Oil Exporting Countries (OPEC), has acknowledged that Nigeria’s petroleum production was the most improved among its members that upped their production in January 2023. OPEC said …
Read More »INEC declares NASS elections in Sokoto inconclusive
By Suleiman Adamu, Sokoto The Independent National Electoral Commission , INEC has declared as inconclusive the National Assembly elections conducted in Sokoto state last Saturday. The Commission’s image maker in the state, Dr. Shamsuddeen Sidi said supplementary was indicated against all the 11 Federal Constituencies and 3 Senatorial …
Read More »A FITO A ZABI JAM’IYYAR APC – ABDUL’AZEEZ A. YARI
….Zan Yi Bakin Kokari Na Wajen Kawo Ci Gaba DAGA IMRANA ABDULLAHI Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara kuma zababben Sanata karkashin jam’iyyar APC Abdul’azeez Abubakar Yari, ya bayyana cewa zai yi iyakar kokarinsa wajen kawo ci gaban kasa tare da al’ummarta baki daya. “Kamar yadda na rika fadi a lokacin gangamin …
Read More »