Ana Karbar Harajin Da Ya Wuce Hankali A Abuja – Adamu Hassan Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar yan kasuwa ta Arewacin Nijeriya Alhaji Adamu Hassan ya bayyana cewa ana matsawa yan kasuwa da karbar haraji duk wata a hannun kananan yan kasuwa. Adamu Hassan ya ce ana karbar kudin da …
Read More »Fromhi govt insists on repositioning education for better delivery
Bauchi govt insists on repositioning education for better delivery Bauchi State Government on Saturday reaffirmed its commitment towards repositioning the education sector for effective service delivery. Governor Bala Abdulkadir Mohammed made this known at the commission of the Secretariat of the Academic Staff Union of Polytechnics, Federal Polytechnic Bauchi chapter. …
Read More »Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019
Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019 Imrana Abdullahi Wadansu Jiga Jigan jam’iyyar PDP da ta kwashe shekaru 16 ta na mulki a Nijeriya sun yi taron bitar zaben shekarar 2019 taron dai an yi shi ne karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan. Shi dai kwamitin …
Read More »Wasu Mutane Na Kokarin Yi Wa Kungiyar Dillalai Zagon Kasa – Shafi’u Kwamanda
Wasu Mutane Na Kokarin Yi Wa Kungiyar Dillalai Zagon Kasa – Shafi’u Kwamanda Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban hadaddiyar kungiyar Dillalan Gidaje, Filaye na Jihar Kaduna Shafi’u Salisu Abubakar da ake yi wa lakabi da Shafi’u Kwamanda, ya fito fili ya bayyana cewa bisa irin sahihan bayanan da suka samu a …
Read More »KDSG update on selection process for new Emir of Zazzau
KDSG update on selection process for new Emir of Zazzau The selection process for the new Emir of Zazzau is proceeding with the careful attention befitting such a momentous decision, according to Balarabe Abbas Lawal, the Secretary to the Kaduna State Government. Providing an update on the selection process, the …
Read More »Hassan Hyat Da Ibrahim Wusono Sun Lashe Zaben Shugabancin PDP A Kaduna
Hassan Hyat Da Ibrahim Wusono Sun Lashe Zaben Shugabancin PDP A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Ofishin jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna na cewa tsohon ministan harkokin sufurin Jiragen sama Honarabul Felix Hassan Hyat ya sake lashe zaben shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna, domin jagorancin …
Read More »Ina Jiran Masu Zaben Sarki Su Aiko Da Sunayen Ne
Ina Jiran Masu Zaben Sarki Su Aiko Da Sunayen Ne Imrana Abdullahi GWAMNAN Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El Rufa’i ya fito fili ya bayyana cewa lallai ya lura mutane da dama sun zuba ido kan wanda zai zama sabon Sarkin Zazzau, kuma saboda haka yayi addu’a Allah ya baiwa …
Read More »Sarkin Katsina Ya Tabbatar Ma Sagir Abdullahi Inde Da Sarkin Musawan Katsina
Sarkin Katsina Ya Tabbatar Ma Sagir Abdullahi Inde Da Sarkin Musawan Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Maimartaba Sarkin Katsina Alhaji Dokta Abdulmumini Kabir Usman CFR ya tabbatar ma Alhaji Sagir Abdullahi Inde da ake kira (Bature) da Sarautar SARKIN MUSAWAN KATSINA hakimin Musawa. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata …
Read More »Bayan Zina Da Wata Yarinya Samari Sun Yada Faifan Bidiyon Tsiraicin
Bayan Zina Da Wata Yarinya Samari Sun Yada Faifan Bidiyon Tsiraici Imrana Abdullahi Shugaban Hukumar Hizba na Jihar Sakkwato Dokta Adamu Bello Kasarawa, ya tabbatar da samun wani faifan bidiyon wata yarinyar da saurayi ya lalata kuma abokanansa suka yada bidiyon. Sanadiyyar yada bidiyon ya haifar da lalacewar maganar Auren …
Read More »El-Rufai Loves, Listens To Sabo GRA’s Cries – President
el-Rufai Loves, Listens To Sabo GRA’s Cries – President Governor Nasir el-Rufai loves Tsaunin Kura (Sabo GRA) and has promptly responded to requests made by the association. President General of Tsaunin Kura GRA Residents Association, Comrade Dr. Silas Adamu stated this, while speaking at a dinner in honour of Chikun …
Read More »