Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagoranci Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ta samar da kotun ta fi da gidanka da za ta hukunta wadanda ke taka dokar hana fita da aka Sanya a Jihar. Kamar yadda Gwamnatin Iihar ta fitar da wata sanarwa cewa tuni ma’aikatar shari’ar Jihar ta …
Read More »COVID-19: NAERLS donates sanitisers to Sabongari LG Rapid Response Team
The National Agricultural Extension Research and Liaison Services (NAERLS) has donated hand wash sanitisers to Rapid Response Team (RRT) of Sabongari Local Government Area of Kaduna State to curb the spread of coronavirus. Presenting the items to the Council Chairman at NAERLS, Samaru, Zaria, the institute Director, Prof. Mohammed Khalid-Othman …
Read More »Kungiyar Yan Kasuwa Na Fadakar Da Jama’a Game Da Cutar Korona
Imrana Abdullahi Hadaddiyar kungiyar yan kasuwa shiyyar Funtuwa karkashin Alhaji Musa Shugaba sun dukufa wajen wayar da kan jama’a game da cutar Covid – 19 da ke yi wa duniya barazana. Hadaddiyar kungiyar yan kasuwar na shiyyar Funtuwa sun shiga bakin kasuwar da ke makera Funtuwa suna fadakar da mutane …
Read More »KADUNA UPDATE: Statement on My Recovery from Covid-19
In the evening of Saturday, 28 March 2020, I was notified that I had tested positive for Covid-19. I immediately made a public disclosure of this sad news and proceeded into isolation under the strict supervision of our healthcare professionals. I am delighted to report today, that after nearly four …
Read More »APC Chieftain donates clothing materials to 10,000 Persons
A Chieftain of the All Progressives Congress ( APC),in Sokoto State, Alhaji Yahaya Buhari Siriddawa, has donated clothing materials to no fewer than ten thousand indigent persons in Sokoto city and it’s environs. The distribution ceremony was successfully conducted àt his residence in Sokoto, on Monday. The clothing mateirals doled …
Read More »An Samu Bullar Korona Bairos A Sakkwato
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana samun mutum na farko dauke da cutar Covid – 19 da ake kira da Korona bairos a Jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne bayan da ya karbi rahoton kwamitin karta kwana da aka kafa a game da cutar korona …
Read More »Na Dauki Awa Biyu Ana Yin Taro Dani – El-Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ya bayyana cewa ya dauki tsawon Awoyi biyu ana yin taron tattaunawa da shi daga wurin da yake a killace. Gwamnan ya bayyana cewa taron da aka yi tare da shi daga inda yake a killace taro ne na kwamitin da …
Read More »Total Lockdown Batagarawa Inclusive – Masari
Katsina State Governor Aminu Bello Masari has said that the total lock down on the movement of people to take effect this Tuesday in Katsina will also cover Batagarawa local government area. The Governor hinted this when he received the Director General of the Nigerria center for disease control- NCDC …
Read More »I DID NOT CELEBRATE KYARI’s DEATH..PEOPLE ONLY MISUNDERSTOOD ME – Mu’azu Magaji
I DID NOT CELEBRATE KYARI’s DEATH..PEOPLE ONLY MISUNDERSTOOD ME.. -Assalamualaikum, dear people of Kano and Nigeria at large, I want to sincerely clear up what a lot of people may have misunderstood and set the record straight. As a Muslim and a patriotic Nigerians, I was only misunderstood by people …
Read More »Masari Ya Kafa Dokar Hana Fita A Birnin Katsina
Imrana Abdullahi Gwamna Aminu Bello Masari na Jihar Katsina ya bayyana kafa dokar hana fita a cikin birnin Katsina biyo bayan samun wadansu mutane biyu da cutar Covid – 19 da ake kira Korona bairus dokar dai za ta fara aiki ne daga karfe Bakwai na ranar Talata mai zuwa. …
Read More »