Home / News / Gwamnan Kebbi Ya Rushe Shugabannin Kananan Hukumomi

Gwamnan Kebbi Ya Rushe Shugabannin Kananan Hukumomi

Mustapha Imrana Abdullahi
Bayanan da muke samu daga Jihar Kebbi na cewa Gwamna Abubakar Atiku Bagudu, ya rushe dukkan shugabannin kananan hukumomin Jihar 21 tare da Kansilolinsu.
Bayanan da suke fito daga mai taimakawa Gwamnan ta fuskar kafar sadarwar dandalin Sada zumunta Aliyu Bamdado Arugungu, ta ce an rushe su ne sakamakon cikar wa’adin da lokacin zamansu ya yi kamar yadda tanajin dokar Jihar ta kananan hukumomi ya tanadar.

About andiya

Check Also

All U.B.A Branches In  Kaduna Sealed Over Unpaid N14.3 Million Tax

   Kaduna Internal Revenue Service (KADIRS) has sealed branches of the United Bank for Africa …

Leave a Reply

Your email address will not be published.