Mustapha Imrana Abdullahi Honarabul Muhammad Abubakar Mamadi ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar APC da ke karamar hukumar Igabi su dari uku da Talatin 332 da suka tsaya takara da kada su je kotu, domin sun dauki matakin yi wa kowa adalci. Honarabul Muhammad Abubakar Mamadi ya bayyana hakan …
Read More »Ma’aikata Ba Su Taimakawa Gwamnati A Zamfara
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Muhammad Bello Matawalle, ya bayyana cewa in har ma’aikatan Gwamnatin Jihar Zamfara na son karin albashi ya dace su rika taimakawa Gwamnati domin al’amura su ta fi kamar yadda ya dace. Gwamnan na amsa tambaya ne game da batun karin Albashi inda ya ce …
Read More »Gwamna Tambuwal Na Mayar Da Hankali Wajen Ginin Makarantu Da Gyaregyaren Wadansu
Daga Wakilinmu Gamzaki Gwamnnan Jihar Sakkwato ya mayar da hankalinsa wajen bunkasa harkokin Ilimi ta wajen kashe biliyoyin naira domin gina makarantu da kuma yi wa wadansu ingantattun gyare gyare a fadin Jihar baki daya. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Asabar, lokacin da yake zagayawa domin duban yadda …
Read More »