Home / Tag Archives: Gwamnati

Tag Archives: Gwamnati

YAN GUDUN HIJIRA SUN YI ROKO GA GWAMNATI

...A Bikin Ranar Yara Ta Duniya :Yan Gudun hijira A Kaduna Sun Yi Roko Ga Gwamnati …Ranar Yara.  ‘Yan gudun hijira da ke fama da yunwa a Kaduna sun roki gwamnati ta taimaka musu Wata kungiya mai zaman kanta ta Eko smile support and empowerment initiative (ESSEi) ta yi bikin …

Read More »

Mune Kan Gaba Wajen Daukar Ma’aikata – Dangote

Mustapha Imrana Abdullahi ….Bayan Gwamnati Sai Kamfanin Dangote Rukunin kamfanonin Dangote ya bayar da gagarumar gudunmawarsa wajen ci gaban tarayyar Nijeriya sakamakon bunkasa tattalin arzikin kasar da kuma samar da aikin yi ga dimbin jama’a. Alhaji Ahmed Hashim ne ya bayyana hakan lokacin da ya wakilci babban Daraktan kamfanonin rukunin …

Read More »