Sakamakon irin yadda al’amura suka kasance tun bayan kammala zaben shugaban kasa na shekarar 2023 da ya gabata, jam’iyyar Lebo ta shiga cikin wani hali na tsaka mai wuya Inda aka samu wadansu bangarori biyu masu ikirarin cewa suke da shugabancin jam’iyyar a mataki na kasa. Kamar dai yadda lamarin …
Read More »