Home / Tag Archives: Ma’aikata

Tag Archives: Ma’aikata

Gwamna Zullum Ya Bankado Ma’aikatan Bogi Dubu 22, 556

Gwamna Zullum Ya Bankado Ma’aikatan Bogi Dubu 22, 556 Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum na ganin an tsaftace jadawalin biyan Albashi daga yan Bogi masu karbar dimbin albashin jama’a da sunan yi wa Jihar aiki a halin yanzu Gwamnatinsa ta bankaɗo malaman bogi …

Read More »

Ma’aikata Ba Su Taimakawa Gwamnati A Zamfara

Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Muhammad Bello Matawalle, ya bayyana cewa in har ma’aikatan Gwamnatin Jihar Zamfara na son karin albashi ya dace su rika taimakawa Gwamnati domin al’amura su ta fi kamar yadda ya dace. Gwamnan na amsa tambaya ne game da batun karin Albashi inda ya ce …

Read More »