Daga Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon irin kwazon da Gwamnatin Jihar Katsina ta nuna game da batun inganta harkokin ciniki da masana’antu a baki dayan Jihar da kasa baki daya yasa Gwamna Aminu Bello Masari a wannan shekarar ta 2020 ya halarci kasuwar duniya sa kansa inda ya yi wa duniya …
Read More »Jahilci Ne Musabbabin Ta’addanci Da Kashe Kashe – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana jahilci da tsananin rashin ilimi a matsayin manyan dalilan da suke haifar da daukar ayyukan jama’a ba gaira ba dalili a cikin al’umma. Masari ya bayyana hakan ne a wajen babban taron da aka shiryawa malaman Masallatan Juma’a …
Read More »Masari Ya Rufe Wani Gidan Maganin Gargajiya A Dutsi
Imrana Andullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya rufe wani gidan da ake tsare da mutane da sunan ana yi masu maganin gargajiya a kauyen Tashar Wali cikin karamar hukumar Dutsi a Jihar katsina. Gwamnan a lokacin wata ziyarar da ya kai wurin bayan dawowarsa saga garin Daura …
Read More »Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’a
Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’ Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar shugabannin kananan hukumomi ta kasa reshen Jihar Katsina (ALGON) ta rubuta wa babban mai shari’a kuma ministan shari’a babban lauyan Nijeriya Alhaji Abubakar Malami takardar Koke suna korafi a kan kin bin umarnin …
Read More »Masari Ya Gargadi Ma’aikata Da Kada Su Karkatar Da Magunguna
Gwamna Aminu Bello Masari ya gargadi Ma’aikatan asibitoci da kada suyi gangancin karkatar da magungunan da Gwamnati ta samar domin amfanin al’ummomin karkara. Gwamnan ya yi wannan gargadi ne yau a garin Kaita yayin da ya kaddamar da rabon magunguna ga asibitocin da ke cikin kananan hukumomi Talatin da hudu …
Read More »Please Deal Decisively With People Spreading Rumous – Masari
Governor Aminu Bello Masari has requested police to deal decisively with people spreading falsehood through the social media on the current insecurity, even if they members of the present administration in the state. Alhaji Aminu Bello Masari was speaking when he received the Assistant Inspector General of Police,AIG Sadiq Abubakar …
Read More »Most Out Of School Children In Katsina Are Not Nigerians – Masari
Most Out Of School Children In Katsina Are Not Nigerians – Masar Governor Aminu Masari of Katsina State on Friday admitted that there are 996,000 out-of-school children in his state. The governor, who stated this while fielding questions from journalists, however added that most of the affected children were not …
Read More »