Home / Tag Archives: Masari (page 2)

Tag Archives: Masari

We’re set for local government election- Masari

From Our Correspondent Sequel to the recent Supreme Court judgement on local goverments in Katsina state, Governor Aminu Bello Masari has disclosed that his administration is ready for the conduct of local government election in the state. Masari made the disclosure today in an interview with newsmen. He added that …

Read More »

Patronise the ‘MINT’, Masari, MD/CEO plead.

  Patronise the ‘MINT’, Masari, MD/CEO plead     Governor Aminu Bello Masari of Katsina State and the Managing Director and Chief Executive Officer of the Nigerian Security, Printing and Minting Plc, Alhaji Abbas Umar Masanawa have made a case for the organisation, calling on governments, national institutions and private …

Read More »

Your Total Support Is Needed – Masari

People of Jigawa state have been charged to rally round governor Badaru Abubakar led administration its efforts to move the state to the greater heights.   In a statement Signed Bishir Ya’u Special Assistant On New Media Katsina Zone to Katsina State Governor and made available to newsmen.     …

Read More »

Massri Ya Halarci Daurin Auren Muftahu Da Amaryarsa

Imrana Abdullahi Mai girma Gwamnan jihar Katsina ya halarci daurin auren Muftahu da Amaryarsa Aisha Wanda aka daura a masallacin Umar Ibn Khaddab da ke cikin garin Kano. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da Bishir Ya’u Hadimin Mai girma Gwamnan jihar Katsina a kan sabuwar kafar …

Read More »

An Yi Zana’izar Wada Maida

 Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna na Daya Daga cikin dimbin mutanen da suka halarci Jana’izar marigayi Alhaji Wada Maida Fitaccen dan Arewa na farko da ya nunawa mutanen Arewa cikakke kishi da kauna musamman a lokacin da aka nada shi ya shugabanci kamfanin dillancin labaran Nijeriya, inda ya dauki jama’a …

Read More »

GOVERNOR MASARI MOURNS WADA MAIDA

Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed profound sadness over the death of renowned journalist and Chairman of the Board of the News Agency of Nigeria (NAN). Describing Alhaji Wada Maida as “a close friend and associate”, Governor Masari said Nigeria had lost one of its finest citizens …

Read More »

Za Share Dukkan Yan Ta’adda Baki Daya – Masari

 Imrana Abdullahi Gwamna Aminu Bello Masari ya bayyana cewa al’ummomin kananan hukumomi takwas da suke iyaka da Dajin rugu suna cikin halin zaman dar-dar, zullumi da rashin tabbas sakamakon yadda ‘yan ta’adda suke kai masu hare-hare da manyan bindigogi wanda ke zama sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi. Gwamnan ya bayyana …

Read More »

Mutane Sun Dawo Daga Rakiyar Mu – Masari

Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya bayar da shawara ga daukacin masu fada aji da su hanzarta daukar mataki ga ayyukan yan ta adda a duk fadin Kasar da su hanzarta yin abin da yakamat domin tabbatar da doka da oda a Jihar.   Gwamnan yana magana ne lokacin …

Read More »