Daga Imrana Abdullahi Shugaban darikar Tijjaniyya na yankin Funtuwa baki daya, Kalifa Aliyu Sa’idu Alti ya bayyana cewa suna yin taro da bikin murnar Maulidi ne domin kara nuna soyyyarsu ga fiyayyen halitta Annabi Muhammadu ( S A W) da aka yi duniya da lahira dominsa. Kalifa Aliyu Sa’idu Alti …
Read More »Muna Taya Al’ummar Musulmi Murnar Maulidin Annabi Muhammadu (S.A.W) – Aliyu Waziri
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar masu Noman Zamani ta kasa ( Agricultural Mechanization and Co- operative Society of Nigeria) NAMCS Honarabul Alhaji Aliyu Muhammad Waziri, Dan marayan Zaki, Santurakin Tudun WADA kaduna, Dujuman Buwari, Hasken Matasan Arewa kuma Kadimul Islam na kasar Hausa da arewacin Najeriya baki daya na taya …
Read More »A Saukaka Farashi – Kalifan Tijjaniyya
Daga Hussaini Yero, Funtua Sakamakon zagayowar watan da aka haifi fiyayan Halita Annabi Muhammad Bin Abdullahi (saw) Kalifan Tijaniya Aliyu Saidu Alti Funfuwa,yayi kira ga ‘Yan Kasuwa da masu sana’ar hannu ,da masu jigilar ababan hawa da su saukaka farshin,sabo da murnar haihuwar Annabi Muhammad Muhammad .kuma yin haka …
Read More »
THESHIELD Garkuwa