IMRANA ABDULLAHI Shugaban kungiyar Noman zamani ta kasa NAMCON Alhaji Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun wada Kaduna da ake yi wa lakabi da dan marayan Zaki ya bayyana wa manema labarai cewa za su iya samar wa da Najeriya makudan kudin da kamfanin matatar man fetur na NNPC ba za …
Read More »ZA MU KAWAR DA TALAUCI DA RASHIN AIKIN YI A NAJERIYA – ALIYU MOHAMMAD WAZIRI
ZA MU KAWAR DA TALAUCI DA RASHIN AIKIN YI A NAJERIYA – ALIYU MOHAMMAD WAZIRI MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri, shugaban kungiyar masu fafutukar koyawa jama’a yadda ake neman zamani ta kasa ya bayyana gamsuwa da jin dadinsa bisa yadda aikin horas da masu koyon kiwon kaji …
Read More »Manoma Miliyan 15 Za Su Amfana Da Shirin Noman Zamani – Aliyu Waziri
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Noman zamani ta kasa (NAMCS) Honarabul Aliyu Muhammad Waziri ya bayyana cewa a kalla mutane miliyan Goma Sha Biyar ne za su amfana da shirinsu na Noman zamani a duk fadin Nijeriya. Shigaba Aliyu Waziri ya bayyana hakan ne lokacin da yake bayani ga manema …
Read More »