Home / Tag Archives: PDP (page 3)

Tag Archives: PDP

Honarabul Hussaini Abdulkarim (Mai Kero) Ya Jajantawa da ya daga cikin manyan jam’iyar PDP, Injiniya Hannafi A Kan rasuwar mahaifiyarsa.

Daga Imrana Abdullahi Mataimakin Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai Mai Kula da masaukin bakin  Al’ummomi  kuma Dan majalisa  mai wakiltar mazabar Kaduna ta Kudu Honarabul Malam  Abdulkarim Hussaini Ahmed (Mai Kero), ya mika ta’aziyya ga Dan takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP na Karamar Hukumar Kaduna ta Kudu, a zaben da ya gabata …

Read More »

Shugaban Matasan PDP Na Shiyyar Arewa Maso Yamma Ya Yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Wazirin Adamawa Dan Takarar jam’iyyar PDP Na Shugaban kasa a 2023

Shugaban Matasan PDP Na Shiyyar Arewa Maso Yamma Ya Yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Wazirin Adamawa Dan Takarar jam’iyyar PDP Na Shugaban kasa a 2023   Shugaban matasan jam’iyyar PDP na shiyyar Arewa maso Yamma Alhaji Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yakin Yabo, ya fito fili ya yabawa irin …

Read More »

Mukhtari Shagari quits PDP for APC, picks membership card

  By Suleiman Adamu, Sokoto Former Minister of Water Resources and one time deputy governor of Sokoto state , Barrister Mukhtari Shagari has formally dumped opposition People’s Democratic Party(PDP) for the All Progressives Congress (APC). Shagari who was a front line member and one of the founding fathers of the …

Read More »

Mai Magana Da Yawun Isa Ashiru Ya Koma APC

Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …

Read More »

Jam’iyyar PDP ta zabi Hon Yusuf Dingyadi a matsayin wakili na kwamitin musamman a kan yan jarida da watsa labarai na zaben gwamnoni a jihohin Bayelsa, Kogi da Imo

Daga Imrana Abdullahi Jam’iyyar PDP ta Kasa ta baiyana nadin Honarabul Yusuf Abubakar Dingyadi a matsayin wakili a cikin kwamitin musamman da zai lura da harakokin hulda da yan jaridu da Watsa labarai na zaben gwamnonin jihohin Bayelsa, Kogi da Imo wanda ake sa ran gudanarwa a tsakanin watanin Nuwamba …

Read More »

A NEW PASTIME FOR THE PDP IN SOKOTO STATE.

By Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria We in the Sokoto State APC have observed that the new Opposition Party in Sokoto State the PDP, is making frantic efforts these past few weeks, to remain relevant. In a statement Signed by HON. ISA SADIQ ACIDA, (Turakin Acida) state chairman made …

Read More »