Home / Tag Archives: Sarkin musulmi

Tag Archives: Sarkin musulmi

AN GA WATAN SALLAH A NAJERIYA – Sarkin Musulmi

  ….Gobe Juma’a take ranar Sallah Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Dokta Sa’ad Abubakar ya sanar da ganin watan Sallah wanda ya kawo karshen watan Azumin Ramadana da al’ummar musulmi suka yi a wannan shekarar. Mai alfarma Sarkin …

Read More »

ZA MU MAGANCE MATSALAR HIZBURRAHIM FUNTUWA – SARKIN MUSULMI

  Daga Hussaini Yero, Funtua Mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Sa’adu Abubakar ya dau Alwashin magance matsalar Makarantar Madarasatu Ziburahim karkashin jagorancin zawuyar Shek Abubakar Alti Funtuwa da ke cikin Jihar Katsina.   Sarkin ya bayyana haka ne a lokacin bikin yaye dalibai mahadata Al’kur’ani da saukar sa a yau …

Read More »

AN GA WATAN AZUMI A NAJERIYA – SARKIN MUSULMI

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muke samu daga fadar Mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Sa’adu Abubakar III, ya tabbatar da ganin watan Ramadana mai alfarma a Najeriya. Wanda hakan ya tabbatar da cewa a gobe ne daya ga watan Ramadana don haka a gobe za a tashi da Azumi kenan. …

Read More »