By; Imrana Abdullahi, Kaduna The Management of Maryam Abacha American University of Nigeria, has named its School of Law building after the wife of President Bola Ahmed Tiniubu and the First Lady, Mrs Oluremi Tinubu. The Founder and Chairman Governing Council of the University, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo made the …
Read More »SHUGABAN KASA TINUBU ZAI YI WA AL’UMMAR KASA JAWABI DA KARFE 7 NA YAMMA
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar kasar a ranar Litinin, 31 ga Yuli, 2023 da karfe 7 na yamma. Bayanin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Dele Alake Mai bawa shugaban kasa shawara na musamman (Ayyuka na …
Read More »Northern Christian Youth Professionals Commends President Tinubu for uniting Nigeria with his appointments
By Imrana Abdullahi, Kaduna The Northern Christian Youth Professionals has extends their heartfelt congratulations to President (President’s Name)on his recent appointments of the security Chiefs. In a statement Signed by Isaac Abrak Chairman, NCYP and made available to news men revealed that These appointments are a clear indications that the …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL, GWAMNONIN AREWA MASO YAMMA SUN GANA DA SHUGABA TINUBU
DAGA IMRANA ABDULLAHI, a arewacin Najeriya Sabanin irin cece – kucen jita – jitar da ake ta yadawa a tsakanin al’ummar Jihar Zamfara cewa wai Gwamnan Jihar Dokta Dauda Lawal ba su gaisa da shugaba Bola Ahmad Tinubu ba a lokacin da ya kai wata ziyara domin nemowa jama’ar Jihar …
Read More »Tinubu, Sanusi II Sun Yi Ganawar Sirri A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Abuja
Mako guda bayan dakatar da gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, shugaban kasa Bola Tinubu ya yi dai dai a wata ganawar sirri da tsohon gwamnan babban bankin kasa kuma Sarkin Kano na 14, Muhammad Sanusi II a fadar shugaban kasa. Abuja. Ya zuwa yanzu dai ba a …
Read More »Tinubu Ya Dakatar Da Shugaban Hukumar EFCC
Shugaban tarayyar Najeriya Bola Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Willie Bassey ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fita  Shugaba Bola …
Read More »593 Groups Hope Bola Tinubu Supports Senator Abdul’Aziz Yari
By Imrana Abdullahi, Kaduna The 593-member Union of Northern Nigeria, led by the leader of the Northern Consensus Movement (NCM), Comrade Awwal Abdullahi Aliyu, is calling on President Asiwaju Bola Ahmad Tinubu to support the candidacy of Senator Abdul’Aziz Abubakar Yari from Zamfara state who is seeking to be the …
Read More »GWAMNATIN TINUBU TA WUCCIN GADI CE – ATIKU
Daga Imrana Abdullahi A wani kokarin kara fadakar da dimbin yayan jam’iyyar PDP mutumin da ya tsayawa jam’iyyar takarar shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya tabbatar wa da mambobin majalisar wakilai ta kasa cewa kowa ya dace ya Sani cewa Gwnatin Tinubu ta wuccin Gadi ce. Atiku Abubakar ya ce …
Read More »TINUBU YA NADA GEORGE AKUME A MATSAYIN SAKATAREN GWAMNATIN TARAYYA
Daga Imrana Abdullahi Kamar dai yadda jaridar “Vanguard” ta rawaito cewa tun bayan rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayun 2023, shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wasu muhimman nade – naden mukamai. Ya zabi Sanata George Akume,a matsayin sabon sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya a ranar Juma’a 2 …
Read More »BUHARI YA NUNAWA BOLA TINUBU YADDA FADAR SHUGABAN KASA TAKE
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasa Muhammadu Buhari mai barin gado, a ranar Juma’a ya kai wa zababben shugaban kasa, Bola Tinubu a wani rangadin sanin makamar aiki a fadar shugaban kasa da ke Abuja, wanda hakan zai ba sabon zababben shugaban mai jiran rantsuwa sanin yadda fadar take. Buhari da …
Read More »