DAGA IMRANA ABDULLAHI Sanata Abu Ibrahim daga Jihar Katsina ya bayyana cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya dade ya na taimakawa al’ummar arewacin Najeriya a fannin siyasa da sauran al’amuran tafiyar da rayuwa da dama. Abu Ibrahim ya bayyana hakan ne a wani faifan bidiyon da aka yada a kafafen …
Read More »Matsayar Kungiyar Matasan Kiristoci Game Da Takarar Bola Tinubu Da Kashim Shetima
Matsayin Kungiyar Kwararrun Matasan Kiristicin Arewacin Najeriya (NCYP) Game Da Batun Daukar Musulmi Da Bola Ahmed Tinubu Ya Yi Matsayin Mataimakinsa Bayan da Bola Tinubu ya samu nasarar lashe zaben fitar da Gwani a jam’iyyar APC a watan Yuni na wannan shekarar, yayan wannan kungiya ta NCYP sun yi ta …
Read More »Tinubu/Shettima To Win Presidential Election With A Landslide: Dr. Nasir Musa.
Northwest Zonal Coordinator for Tinubu Door to Door Ambassadors, Dr. Nasir Saidu Musa has predicted a landslide victory for APC under Asiwaju Bola Ahmed Tinubu and Senator Shettima ticket in next year’s Presidential election. He gave the assurance in a Press Release made available to journalists in Kaduna. …
Read More »Kungiyar Matasan Borno (BOYIC) Na Goyon Bayan Kashim Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu
Daga Sani Gazas Chinade, Maiduguri Kungiyar matasan Borno (BOYIC) ta yi alkawarin nuna goyon bayan su dari bisa dari ga Kashim Shettima a matsayin mai rufa baya gaba dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) Bola Ahmed Tinubu don kaiwa ga nasara a zaben kasa da ke …
Read More »With Shettima, Tinubu has made the wisest choice – Gov Zulum
By Sani Gazas Chinade, Maiduguri Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum, has described the choice of Senator Kashim Shettima as APC’s Vice Presidential candidate, as the wisest choice made by the party’s presidential candidate, Asiwaju Bola Ahmed. Zulum stated this in a statement he personally signed, …
Read More »Tinubu/Shettima:Wannan Tikitin Babbar Nasara Ce Ga APC – Buni
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamna Mai Mala Buni, na jihar Yobe ya taya dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu murnar zabar wanda ya cancanta ya zama mataimakin shugaban kasa, Sen. Kashim Shettima babbar nasara ce ga Jam’iyyar APC. Gwamnan wanda shi …
Read More »Tinubu hails Oyebanji, APC for Ekiti electoral victory
From Ibraheem Hamza Muhammad All Progressives Congress National Leader and Presidential Candidate, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, has congratulated Ekiti State Governor-elect, Mr. Abiodun Oyebanji, and the party for winning the Saturday June 18th, 2022 governorship election. Oyebanji, candidate of APC, won the election polling 187,057 votes to …
Read More »Tinubu’s running mate: APC group calls for adoption of Sani-Bello as VP
A pro- All Progressives Congress (APC) group, on the aiges APC Patriots (APC-P) has called national leadership of the party and its presidential candidate, Asiwaju Ahmed Bola Ahmed Tinubu, to consider and adopt the Niger state governor Abubakar Sani Bello as his Vice Presidential candidate. While the party has …
Read More »ZAMFARA APC CONGRATULATES TINUBU AS THE ICON OF HOPE
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC wishes to heartily congratulate His Excellency Bola Ahmed Tinubu over his overwhelming success at today’s Special Convention and subsequent unchallengeable emergence as the party’s Flagbearer in the 2023 Presidential Election. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau …
Read More »Senator Abu Ibrahim Bai Yi Taro Da Dattawan Arewa Domin Asiwaju Bola Tinubu Ba
Mustapha Imrana Abdullahi A wani rubutun da ake yadawa da bashi da tushen wanda ya rubuta shi kuma babu wanda ya Sanya masa hannu da ke tabbatar da cewa labarin karya ne ake yadawa a kafar Sada zumunta da WhatsApp, da ake yada cewa wai Sanata …
Read More »