By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal has presided over the security council meeting, pledging that his administration’s commitment to enhance and sustain the fight against banditry in the State. Governor Lawal held the security council meeting to receive briefings from all the heads of security agencies in the …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Yabawa Shirin SDG Na Samar Da Hasken Sola A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Laraba, ya sake sabunta kudirin gwamnatinsa na samar da ci gaba mai dorewa, (SDG) matasa. Tawagar matasan SDG ta je jihar Zamfara ne domin yi wa gwamnan bayani kan shirin samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana ga wasu …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HALARCI TARO A KAN HARKOKIN JAGORANCIN A RWANDA.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal zai tashi daga Abuja ranar Laraba zuwa Kigali,babban birnin kasar Rwanda, domin halartar wani taron koli a kan sanin harkokin Shugabanci. Sauran Gwamnonin Jihohin kuma za su halarci taron ne a kan harkokin Jagoranci wanda Hukumar Majalisar Dinkin Duniya (UNDP) ta shirya …
Read More »Matsalar Tsaro: Gwamnonin Jihohin Neja Da Zamfara Sun Tattauna Da Ribadu
Daga Imrana Abdullahi Gwamnonin Zamfara da Neja, a ranar Alhamis, sun ziyarci mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkar tsaro, Mallam Nuhu Ribadu. Gwamna Dokta Dausa Lawal ya kai wannan ziyarar ne tare da gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umar Bago a ƙoƙarinsu na samar da ingantacciyar zaman lafiya a jihohinsu. …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL YA ƘADDAMAR DA SHIRIN TSAFTACE MUHALLI NA ZAYOSAP
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal, a ranar Juma’a, ya ƙaddamar da Shirin tsaftace muhalli mai suna ‘Zamfara Youth Sanitation Programme’ (ZAYOSAP) domin tsaftace babban birnin Jihar Zamfara da kewaye. Gwamnan, a yayin bikin ƙaddamar da shirin a tsohon ɗakin taro na gidan gwamnati da ke Gusau, ya jaddada cewa …
Read More »Karancin Biredi Na Kara Yin Kamari A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Karancin biredi ya yi kamari a Jihar Zamfara yayin da gidajen biredi suka rufe saboda tashin farashin kayan masarufi. Kungiyar masu sayar da biredi reshen jihar Zamfara, ta koka kan yadda hauhawar farashin fulawa da sauran abubuwan da ake bukata don samar da biredi ya tilastawa gidajen …
Read More »GOV. DAUDA LAWAL COMMENDS WORLD BANK VISION
…Attends Dinner With World Bank President By; Imrana Abdullahi, Kaduna Zamfara State Governor, Dauda Lawal, has commended the World Bank for a client-led approach and result-focused interventions. In a statement Signed by SULAIMAN BALA IDRIS Senior Special Assistant (Media and Publicity) to the Zamfara Governor and made available to news …
Read More »The First Governor Of Zamfara Expresses Confidence In Matawalle’s Ministerial Position
By; Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria The First governor of Zamfara and Military Administrator, Col. Jibrin Bala Yakubu (rtd) has expressed confidence in the ability of the immediate past governor of the state, Dr. Bello Mohammed Matawalle to serve as one of the best ministers in the country in the …
Read More »SAKON TAYA MURNA ZUWA GA SABON SHUGABAN APC NA KASA GANDUJE MURNA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar APC reshen Jihar Zamfara karkashin jagorancin shugabanta Honarabul Tukur Umar Danfulani na taya sabon shugabanmu na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje murnar zama shugaban jam’iyyarmu mai girma a yayin babban taron jam’iyyar karo na 12 da ya gudanar yau a Abuja. Bayanin hakan na kunshe ne …
Read More »CONGRATULATIONS TO OUR LEADER
By Imrana Abdullahi The Zamfara State Chapter of the All Progressives Congress APC under the chairmanship of Hon. Tukur Umar Danfulani wishes to congratulate its leader and immediate past Governor of the state, His Excellency, Dr. Bello Mohammed Matawalle MON over his selection and subsequent nomination for ministerial engagement …
Read More »
THESHIELD Garkuwa