Home / 2020 / August (page 4)

Monthly Archives: August 2020

Ana Neman Yi Mana Dauki Dora – Yan Takarar PDP

 Imrana Abdullahi Gamayyar yan takarar kujerar shugabancin PDP tare da jama’arsu a Jihar kaduna sun koka game da abin da suka bayyana da cewa wadansu mutane a cikin jam’iyyar na neman yi masu wakaci ka tashi ta hanyar karfakarfar kafa masu shugaba. Gamayyar yan takarar sun shaidawa manema labarai a …

Read More »

Shugaban Kasar Mali Ya Sauka Daga Mulki

Imrana Abdullahi Samakon carudewar al’amura yasa a dole shugaban kasar Mali Ibrahim Bubakar Keta ya ajiye aikin shugabancin kasar. Indai za a iya tunawa al’amura sun dade da shiga wani mawuyacin hali a kasar, wanda sakamakon haka wadansu yan adawa da Gwamnatin kasar suka ce sai lallai shugaban tare da …

Read More »

An Yi Zana’izar Wada Maida

 Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna na Daya Daga cikin dimbin mutanen da suka halarci Jana’izar marigayi Alhaji Wada Maida Fitaccen dan Arewa na farko da ya nunawa mutanen Arewa cikakke kishi da kauna musamman a lokacin da aka nada shi ya shugabanci kamfanin dillancin labaran Nijeriya, inda ya dauki jama’a …

Read More »

GOVERNOR MASARI MOURNS WADA MAIDA

Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed profound sadness over the death of renowned journalist and Chairman of the Board of the News Agency of Nigeria (NAN). Describing Alhaji Wada Maida as “a close friend and associate”, Governor Masari said Nigeria had lost one of its finest citizens …

Read More »

Muslim World League to construct multi-million naira hospital in Kaduna

The Saudi based Islamic organization, Muslim World League (MWL), under the leadership of it’s Secretary General, Dr Muhammad Bin Abdulkareem Al-Issa, is undertaking project of the construction of multimillion naira Hospital, Al-Madinat Al-Munawwara Hospital in Kaduna state. The Administrative Secretary of the organization Mr. Al-Amin Ahmad Hamza said while briefing …

Read More »