Daga Taskar Labarai Wasu matasa masu kishin jihar Katsina sun yunkuro dan kafa wani katafaren kamfanin Taki a jihar Katsina. Kamfanin wanda yanzu haka an kammala ginin shi da yin nisa da saka kayan aiki ana aikin shi ne a Funtua, inda yanki ne na noma sosai da kuma wasu …
Read More »Monthly Archives: February 2020
An Bude Kasuwar Duniya Ta Kaduna Karo Na 41
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Ministan Ma’aikatar ciniki, masana’antu da zuba jari na tarayyar Nijeriya Otunba Niyi Adebayo, ya bayyana Gwamnatin kasar karkashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin gwamnatin da take kokari matuka domin kawar da duk wata matsala a harkar tsaro. Minista Otumba Niyi Adebayo ya bayyan hakan ne …
Read More »Direban Da Ya Tuka Bature Mai Dauke Da Cutar Coronavirus Ya Gudu
Ana kara fadakarwa tare da bayyanawa daukacin yan Nijeriya cewa suyi hankali da tsananin kula da hanyoyin kiyaye tsafatar lafiyarsu saboda wani al’amarin da ya faru a kasar nan kasancewar wani Bakon da ya shigo Nijeriya aka same shi dauke da cutar coronavirus a yanzu rahotanni na cewa Direban da …
Read More »Ga Irin Yadda Babban Taron Horaswar Jagororin Jihar Jigawa Ya Gudana
Labari Cikin Hotuna Kan Yadda Taron Horaswa Ya Gudana Domin Daukacin Jagororin Jihar Jigawa Su Kara Fahimtar Gudanar Da Aiki Domin Kara Bunkasa Jihar, Arewa da Nijeriya baki daya gaba
Read More »Gwamnatin Jigawa Ta Shirya Taron Horas Da Majalisar Zartaswa Da Mukaddasan Gwamnati
Kamar dai yadda zaku iya gani a cikin hotunan nan irin yadda taron horaswar ya gudana a garin kaduna. Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar tare da Mataimakin Gwamnan Jihar Alhaji Umar Namadi suna halarta taro bita na kwanaki biyu wanda aka shiryawa mambobin majalisar zartaswa tare da wasu …
Read More »Mutane 25 Da Wamakko Ya Dauki Nauyin Karatunsu A Jami’ar Benin Sun Karbi Shahadarsu
Daga Imrana Kaduna Mutane Ashirin da biyar da suka kammala karatunsu a jami’ar jamhuriyar Benin da Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya dauki nauyin karatunsu sun kammala kuma sun karbi takardar kammalawar a Sakkwato. Dukkansu da suka hada da mace guda daya sun samu nasarar kammala karatun masu tare da samun …
Read More »Sen Wamakko donates 500KVA transformer to Gidadawa community in Sokoto
The residents of the Gidadawa community and its neighbours , adjacent to the Sultan of Sokoto’s Palace, Sokoto metropolis, heaved a sigh of relief on Thursday as Senator Aliyu Magatakarda Wamakko donated a 500 KVA, 11/415 KV to them . The 300 KVA transformer which was hitherto servicing the area …
Read More »Jahilci Ne Musabbabin Ta’addanci Da Kashe Kashe – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana jahilci da tsananin rashin ilimi a matsayin manyan dalilan da suke haifar da daukar ayyukan jama’a ba gaira ba dalili a cikin al’umma. Masari ya bayyana hakan ne a wajen babban taron da aka shiryawa malaman Masallatan Juma’a …
Read More »25 Graduates of Benin Varsity sponsored by Sen Wamakko issued with Certs
The twenty five (25) Graduates of the Institut Superieur De Formation Professionnelle ( ISFOP-Benin University), Benin Republic,who were perosnally sponsored by Senator Aliyu Magatakarda Wamakko were on Tuesday , in Sokoto, issued with their various Degree Certificates . All the graduates, including a Lady, had successfully completed.their studies and had …
Read More »We Are Happy With The Effort Of Uche Secondus
The Founder and the Director General of Deservation.org, Dr.Sani Adamu has commended the National Chairman of the People’s Democratic Party , PDP , Prince Uche Secondus and the entire leadership of the party for asking for a review of the Supreme Court ruling on the petition filed by the candidate …
Read More »
THESHIELD Garkuwa