Imrana Abdullahi Wani mai sharhi a kan al’amuran Yau da kullum Alhaji Tijjani Bambale, ya bayyana kiraye Kirayen da shugaban kasa Alhaji Muhammadu Buhari ke yi wa manoma na su tashi tsaye domin samar da abinci a kasa da cewa abune wanda ya dace kuma ya nuna irin yadda shugaba …
Read More »Daily Archives: May 28, 2020
Yadda Kungiyar Like Mines Social Development Innitiatives Ke Aiwatar Da Ayyukanta
A wadannan hotuna zaku iya ganin irin yadda shugabar kungiyar Hajiya Hauwa’u Mai Jidda Jidda, take shiga yankunan karkara domin koyawa mata karatun Boko da kuma taimaka masu da abin wanke hannu domin yaki da cutar Korona da ta addabi duniya baki daya.
Read More »AN Sace Shugaban Kungiyar Kiristoci Ta Kasa Reshen Nasarawa
Imrana Abdullahi Tsohon sakataren kungiyar Yohanna Samari, ya tabbatarwa da kafar yada labarai ta Resiyon Gwamnatin tarayya ( FRCN) cewa wadansu da ba a san ko su waye ba sun sace shugaban kungiyar Kiristoci reshen Jihar Nasarawa Bishop Joseph Masin da sula shigo cikin gidansa a Bukan Sidi a garin …
Read More »Har Yau Gwamnati Bata Zauna Da Mu Ba – Sakatariyar Kwadago
Har Yau Gwamnati Bata Zauna Da Mu Ba – Sakatariyar Kwadago Mustapha Imrana Abdullahi Sakatariyar Kungiyar Kwadago reshen Jihar Kaduna kuma sakatariyar kungiyar ma’aikatan da ke aiki a asibiti Uwargida Christy John Bawa, ta bayyana cewa har ya zuwa yanzu Gwamnatin Jihar Kaduna bata zauna da yayan kungiyar kwadagon Jihar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa