Imrana Abdullahi A lokacin da wadansu Gwamnoni a tarayyar Nijeriya ke kokarin raba Jiharsu da batun almajiranci sai ga Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Mohammed Matawallen Maradun Maradun shelar kiran dukkan wanda aka kora daga inda sule da su zo Jihar Zamfara a ba su masaki. Gwamnan ya bayyana hakan …
Read More »Monthly Archives: May 2020
An Yi Karamar Sallah A Cikin Yanayin Ba Sabun Ba
Mustapha Imrana Abdullahi ne ya rubuta wannan Sabanin irin yadda aka saba yin bikin murnar karamar Sallah bayan kammala Azumin watan Ramadana, musamman a tarayyar Nijeriya an yi bikin ne a cikin wani yanayin da za a iya kiransa da mawuyacin hali kasancewar a wasu jihohi irin Kaduna ko taron …
Read More »Sakon Samaila Baki : Me Rabon Duka Bai Jin Bari -Sama’la Baki
Sakon Samaila Baki… Me Rabon Duka Bai Jin Bari… Kwanakin baya nayi matashiya a kan yadda kananan yara, yan bakwaini ke cin mutuncin yayyen su da kuma dattawa wadda sun isa su haife su, ko kuma suna da irin su a gida. So tari, zaka ga bakwainin nan a kafafen …
Read More »An Kara Dokar Hana Fita A Kaduna Da Sati Biyu
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna Dakta Hadiza Balarabe, ta bayyana wa al’ummar Jihar cewa ta kara Sanya dokar hana fita da sati biyu. A cikin sanarwar da ta fitar ta yi godiya ga al’ummar Jihar Kaduna bisa irin yadda suka yi biyayya a kwanaki 60 wato tsawon watanni 2 da aka …
Read More »Ba Domin Makarantun Allon Ba Da Gwamnan Bai Iya Karanta Fatiha Ba – Shekarau
Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa rashin yin kyakkyawan tsari ne ya haifar da halin da makarantun allo suke ciki. Sanata Malam Ibrahim Shekarau, ya ce ya ji wani Gwamna daga Arewacin Nijeriya na cewa wai makarantun allon nan ba su tsinanawa kowa …
Read More »Masari Ya Bada Umarnin Ci Gaba Da Dokar Hana Fita
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina ya bayar da umarnin ci gaba da aiwatar da dokar hana fita a garuruwan Katsina, Batagarawa da Daura. Kamar dai yadda aka Sani wadannan kananan hukumomi daman can suna cikin dokar hana fita lokaci mai tsawo domin yaki da cutar Covid – 19 da ale …
Read More »Allah Ya Yi Wa Sardaunan Matasan Nijeriya Rasuwa
” Allah ya yi wa Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashash ( Sardaunan Matasan Nijeriya ) kuma shugaban kungiyar Tranquility Movement”. Rasuwa. Kamar yadda majiyarmu ta tabbatar mana cewa ya rasu yana da shekaru 71 a duniya. Kamar yadda majiyarmu ta bayyana mana cewa yar gajeruwar rashin lafiya ce ya yi …
Read More »Hakuri A Zauna Gida Ne Zai Kashe Cutar Korona – El-Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa hakuri a zauna a gida a matsayin abin da zai kashe cutar Korona baki daya Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai bayan zagayen duba yadda kan iyakokin Jihar Kaduna suke, …
Read More »Kungiyar Tsofaffin Daliban Kaduna Poly Sun Tallafawa Mutanensu
Daga Dattijo Abdullahi Kungiyar tsofaffin daliban makarantar kwalejin kimiyya da fasaha ta Kaduna sun Tallafawa wasu daga cikin tsofaffin daliban da kayan abinci domin rage masu radadin zaman gida da ake ciki sakamakon cutar Korona bairus. Da yake jawabi a wajen taron rabon kayan abincin da aka rabawa mutane 105 …
Read More »Eid-Fitr Prayer : Gov. Ganduje Reiterates Necessity For Muslims To Observe COVID-19 Protocols
As Eid-Prayer during Sallah is fast approaching, in less than 24 hours, governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state has reiterated the necessity for all Muslims attending prayer grounds across the state to make sure that they obey all protocols provided by health workers. “While social distancing is absolutely …
Read More »
THESHIELD Garkuwa