Allah Ya Yi Wa Shugaban Kungiyar Ma’aikatan Kananan Hukumomi Ta Kasa Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Kwamared Abdullahi Muhammad Gwarzo shugaban kungiyar Ma’aikatan Kananan hukumomi ta kasa reshen Jihar Kano ya sanar da rasuwar shugaban kungiyar ma’aikatan kananan hukumomi ta kasa Kwamared Ibrahim Khaleel. Marigayin ya rasu ne a babban asibitin …
Read More »Monthly Archives: October 2020
Yan bindiga sun sace amarya a Katsina
Yan bindiga sun sace amarya a Katsina Wasu ‘yan bindiga sun shiga garin Kafin Soli, karamar hukumar Kankiya jihar Katsina, suka sace amaryar wani mutum mai suna Ahmad Muhammad. Mazauna yankin sun fada wa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun shiga garin ne da misalin karfe 12 na yau Laraba, …
Read More »Zamu Rike Dukkan Gidajen Sarauta Bisa Amana – Sarkin Zazzau
Zamu Rike Dukkan Gidajen Sarauta Bisa Amana – Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Sabon Sarkin Zazzau mai martaba Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli ya bayyana cewa zai ci gaba da rikon daukacin gidajen da suka hadu suka yi sarautar Zazzau bisa gaskiya da amana Mai martaba Sarkin Zazzau ya bayyana hakan …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Nada Ahmed Nuhu Bamalli Sarkin Zazzau
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Nada Ahmed Nuhu Bamalli Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta bada sanarwar nadin Jakada Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin sabon Sarkin Zazzau. Kamar yadda sanarwar da kwamishinan ma’aikatar kananan hukumomi Jafaru Ibrahim Sani ya fitar a garin …
Read More »KDSG appoints Ahmed Nuhu Bamalli as Emir of Zazzau
KDSG appoints Ahmed Nuhu Bamalli as Emir of Zazzau The Governor of Kaduna State, Malam Nasir El-Rufai, has approved the appointment of Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli as the 19th Emir of Zazzau. He succeeds HRH Alh. (Dr.) Shehu Idris who died on Sunday, 20th September 2020 after reigning for 45 …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Karyata Batun Kacaccala Masarautar Zazzau Gida Uku
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Karyata Batun Kacaccala Masarautar Zazzau Gida Uku Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’i, ta Karyata jita jitar da ake yadawa cewa wai Gwamnatin na son kirkiro wadansu sababbin Masarautu huda uku a cikin masarautar Zazzau. Kwamishinan kula da …
Read More »Rundunar Yan sandan Jihar Kano Ta Kama Matar da Ta Kashe Yayan Cikinta Biyu
Rundunar Yan sandan Jihar Kano Ta Kama Matar da Ta Kashe Yayan Cikinta Biyu Imrana Abdullahi Rundunar yan sandan Jihar Kano karkashin jagorancin Kwamishina Habu A Sani, Psc ta bayyanawa daukacin al’umma cewa ta kama matar da ta kashe yayan cikinta biyu mace da Namiji Matar mai suna Hauwa Habibu …
Read More »Insecurity: Sen Wamakko fulfils pledge of 105 motorcycles to Vigilantes in 21 Sokoto LGs
Insecurity: Sen Wamakko fulfils pledge of 105 motorcycles to Vigilantes in 21 Sokoto LGs Press Release In his usual characteristic of statesmanship, the Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman,Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has fulifilled his recent pledge of donating one hundred …
Read More »Ban on security checkpoints along Kaduna-Abuja Road still in force
Ban on security checkpoints along Kaduna-Abuja Road still in force Following complaints by citizens on the alleged erecting of checkpoints on the Kaduna-Abuja Road by some security personnel, the Kaduna State Security Council has announced that its decision of 4th September 2019, prohibiting checkpoints on the Kaduna-Abuja Road is still …
Read More »AMBASSADORS OF PEACE AND SOCIAL WELFARE
AMBASSADORS OF PEACE AND SOCIAL WELFARE This presentation is aimed to be an appraisal of the current policies and reforms of the incumbent administration. But the focal point refocused itself on our response to these issues and not the issues themselves. Hence, the need to conclude with lessons …
Read More »
THESHIELD Garkuwa