Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad ta bayyana kafa dokar hana fita a daukacin Jihar baki daya, saboda matsalar da aka samu ta rashin bin matakan da aka dauka tun farko domin hana samuwar cutar Covid- 19 da ake kira Korona bairus. Sai dai Gwamnatin ta …
Read More »Yearly Archives: 2020
Use ICT to fight COVID-19, Nigerians urge Telecoms Coies
Disturbed by the raging global Corona Virus Pandemic, some concerned Nigerians have urged Telecommunications Service Providers, to use Information, Communications , Technology ( ICT), to help in the ongoing fight against the dreaded disease. Doing so, a cross of the concerned citizens averred, is part of their Corporate Social Responsibility …
Read More »Karfe 12 Na Daren Gobe Kano Ba Shiga Ba Fita
Imrana Abdullahi Mai magana da yawun Gwamnan Jihar Kano Kwamared Abba Anwar ya bayyana cewa daga karfe sha biyun daren Gobe Juma’a Kano ba shiga ba fita domin za a rufe dukkan hanyoyin sama da kasa. ABBA Anwar ya tabbatar da cewa babu wata tantama gobe idan lokacin ya yi …
Read More »COVID 19: Kebbi Task Force debunks rumours of outbreak .
The Task Force set up by Kebbi State Government for the control of the raging Corona Virus Pandemic ( COVID:19), has debunked the rumors of a suspected case of Corona Virus outbreak in the state. The Task Force while allying all fears of the general public , also described the …
Read More »Covid 19: We Commends What El- Rufa’i Is Doing – Ishaku
The Chairman, National Association of Nigerian Nurses and Midwives, Kaduna State Council, Comrade Ishaku Yakubu, has described the COVID-19, the Coronavirus as a pandemic that is ravaging the whole world. The number of death recording in the whole world is seriously alarming. He then appreciates the effort of the State …
Read More »Sanata Uba Sani A Cikin Shirin Yaki Da Korona
Imrana Abdullahi Kaduna A kokarinsa na nunawa jama’a irin yadda ya dace a kare kai domin gujewa kamuwa da cutar Covid 19 da ake kira Korona Sanata Uba Sani mai wakiltar kaduna ta tsakiya ya Sanya safar hannu da kuma takunkumin Bali da hanci domin kowa ya fahimci yadda lamarin …
Read More »Gwamnatin Kaduna Ta Hana Aiki Da Babura Mai Kafa 2 Da Mai Kafa uku
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ta sanar da hana yin aiki da Mashina masu kafa biyu da yar kurkura mai kafa uku saboda tsoron yaduwar cutar Korona Bairus. Gwamnatin Jihar kaduna sun bayyana daukar matakin ne da suka ce masu haya da Baburan …
Read More »COVID-19: FG, FCTA Not Doing Enough – NUJ FCT
COVID-19: FG, FCTA Not Doing Enough – NUJ FCT The Nigeria Union of Journalists, NUJ FCT Council, has expressed its worry over the strategic communication plan of the federal government as well as the FCT administration, describing it as grossly inadequate. Chairman of the council, Emmanuel Ogbeche, in a statement …
Read More »KEBBI CONSTITUTES TASK FORCE FOR THE CONTROL OF CORONA VIRUS (COVID – 19)
From Mohammed Salisu in Sokoto Governor Abubakar Atiku Bagudu of Kebbi State has approved the establishment of Kebbi State Task Force for the Control of Novel Corona Virus ( COVID 19) with immediate effect. This is contained in a statement signed by Yahaya Sarki, Special Adviser, Media and Publicity to …
Read More »Ana Saran Yi Wa Gwamnonin Katsina Da Kogi Gwajin Korona Bairus
Mustapha Imrana Kamar yadda wadansu kafafen yada labarai na tarayyar Nijeriya ke ta wallafa bayanai cewa akwai bukatar a Killace tare da yi wa wadansu Gwamnoni da wasu muhimman mutane Gwajin cutar Korona birus. Hakika a wannan hoton ya tabbatar da gaskiyar maganar da ke nuni da bukatar a yi …
Read More »
THESHIELD Garkuwa