As directed by the National Chairman of the All Progressives Congress (APC) Caretaker/Extraordinary Convention Planning (CECPC) and Governor of Yobe State, H.E. Mai Mala Buni, a purported emergency meeting of the Party’s National Executive Committee (NEC) slated for Thursday, March 17, 2022 is hereby cancelled. SIGNED: Sen. …
Read More »Yearly Archives: 2022
Dangote refinery will fix Nigeria’s oil volatility-Mansur
Dangote Group’s Executive Director and President of Manufacturing Association of Nigeria (MAN) Engr. Mansur Ahmed has assured Nigerians that the upcoming Dangote Petroleum Refinery will help address the volatile fuel crisis in the country. This is coming against the backdrop of torrents of commendations from President Muhammadu Buhari, Governor …
Read More »TA’ADDANCI A AREWA: MATAKAN DA GWAMNA BELLO MATAWALLE YA DAUKA SUNE HANYA KAWO KARSHEN YAN BINDIGA A AREWA MASO YAMMA- INJI KUNGIYAR DATTAWAN AREWA
– Wasu Manya da yan siyasa Arewa ne kashin bayan ci gaban yaduwar ayyukan yan bindiga – An shawarci Gwamnatin tarayya ta taimakawa yan gudun hijira kafin watan Azumin Ramadan ya tsaya. Wata kungiyar Yan kishin na Dattawan arewacin Najeriya mai suna “Arewa Elders Initiatives and Interactive Group” sun yaba …
Read More »BA MU JI DADIN YAJIN AIKIN MALAMAN JAMI’A BA – HARUNA DANJUMA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kungiyar iyaye da malaman makaranta ‘PTA’ ta kasa a tarayyar Najeriya ta bayyana rashin jin dadinsu da matakin da kungiyar malaman jami’a suka dauka na karin lokacin yajin aikin da suka kwashe wata daya su na yi kuma yanzu suka kara tsawaitawa da watanni biyu Alhaji Haruna …
Read More »Sabo GRA Immortalizes Late President General Silas Adamu, Names Zone D Gate After Him
The Tsaunin Kura GRA Residents Association (Sabo GRA) as part of activities marking the one year remembrance of its late President General, Comrade (Dr) Silas Adamu, named the gate at the entrance to Zone D in the community after him. Unveiling the name tag on Sunday, the Vice President General, …
Read More »ZAN CI GABA DA INGANTA RAYUWAR MARAYU DA MABUKATA – MATAWALLEN KAZAURE
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI DAN takarar Gwamnan Jihar Jigawa karkashin jam’iyyar PDP Alhaji Bashir Adamu (ofr) Matawallen Kazaure, da ake yi wa lakabi da Jumbo” ya bayyana harkar taimakawa marayu da marasa galihu da ke cikin al’umma a matsayin abin da zai ba muhimmanci domin a samu ingantar harkokin rayuwa baki …
Read More »N75m support: 1,488 post-office traders, artisans thank Zulum
One thousand four hundred and eighty eight traders and artisans who are members of Traders and Hand Workers Association around the Post Office in Maiduguri, have expressed gratitude to Borno State Governor, Professor Babagana Zulum, for empowering them with N75.4 million to boost their respective trades and hand works. …
Read More »SAKATAREN KWAMITIN RIKON JAM’IYYAR APC NA KASA BAI AJIYE AIKIN SA BA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI …Cikakken karin bayani game da matsayin sakataren babban kwamitin rikon jam’iyyar APC na kasa Kamar yadda muka samu wata takardar da aka rabawa manema labarai da ke dauke da sa hannun babban mai magana da yawun jam’iyyar APC na kasa Alhaji Salisu Na’inna Dan batta, da aka …
Read More »SEN. JOHN JAMES AKPANUEDEHE, NEVER SENT A RESIGNATION LETTER
….Clarification on the position of the Secretary of the CECPC Further to the Media Conference earlier held by the Spokesman of the APC Caretaker/Extraordinary Convention Planning Committee (CECPC), Barrister Ismaeel Ahmed, the Party wishes to note that the Secretary of the CECPC, Sen. John James Akpanudoedehe, never sent a …
Read More »After 35 years, Zulum unveils Borno Investment’s own building
Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum on Friday commissioned a newly built three-floor edifice in Maiduguri, tagged Borno Investment House, which is owned by Borno Investment Company Limited. Before now, the company operated in a rented building since it commenced operation in April 1987, making 35 years of …
Read More »