Daga IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muka samu a halin yanzu na cewa Allah ya yi wa Mahaifiyar sanannen Malamin nan da ke Kaduna Shaikh Ahmad Abubakar Gumi rasuwa. Malam Shaikh Ahmad Abubakar Gumi ne da kansa ya sanar da rasuwar Mahaifiyar tasa da Yammacin ranar Lahadi. Bayanan da muka samu …
Read More »Daily Archives: March 5, 2023
Ashiru Urges Kaduna Voters to Prepare to Vote Again.
The Kaduna State gubernatorial candidate of the People’s Democratic Party (PDP), Rt Hon. Isa Mohammed Ashiru has called on the people of Kaduna State to prepare to go and vote on March 11, 2023, despite some of the challenges they encountered on February 25. In a statement Signed …
Read More »ABDUL’AZIZ YARI ZAI BUDE OFISOSHI 6 A MAZABARSA
Ofishi Shidda (6) Ne Za A Bude Domin Samun Damar Kara Kusantar Jama’a Da Wanda Suka Zaba A Matsayin Sanatan Yankin Zamfara Ta Yamma, Za Dai A Bude Ofisoshi Ne A Kananan Hukumomin Talatar Mafara, Bakura, Maradun, Anka, Bukkuyum Da Karamar Hukumar Gumi. Sabon Zababben Sanatan Yankin Zamfara Ta Yamma, …
Read More »SANA’AR WALDA TA YI MANI KOMAI – Muhammadu Kabiru
Daga Imrana Abdullahi MUHAMMADU KABIRU MUSA SADO wani mai sana’ar Walda ne a garin Talatar Mafara a Jihar Zamfara arewacin tarayyar Najeriya da ya shaidawa wakilin mu cewa sana’ar ta yi masa komai. Muhammadu Kabiru Musa Sado ya ce sana’ar Walda ta yi masa komai kuma ya Gaji sana’ar ne …
Read More »Ramadan: Nigerian pastor mobilises 1000 Religion Leaders To embark on Preaching Against Hike In Price Of Commodities
Ahead of this year 2023 holy month of Ramadan amids of high cost of living, and scarcity of fuel and naira notes across the country Saying that,now is the time to remember widows, the physically challenged persons,inmates, orphans and IDPs so that they too,could have a relief in the …
Read More »NI ISA ASHIRU KUDAN ZAN ZABA – SHAIKH SANI YAHYA JINGIR
Shaikh Sani Yahya Jingir, sanannen Malamin addinin Musulunci ne kuma daya daga cikin shugabannin kungiyar Izala reshen Jos assasawar marigayi Malam Sama’ila Idris ya bayyana cewa shi Honarabul Isa Ashiru Kudan ne zabinsa kuma shi zai zaba domin ya zama Gwamnan Jihar Kaduna. Shaikh Sani Yahya Jingir ya bayyana hakan …
Read More »