Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar wakilai ta kasa Dokta Abbas Tajuddeen ya tabbatarwa yan Najeriya cewa sun je majalisar kasa ne a matsayin wakilan jama’ar da suka zabo su domin ba wai suna wakiltar kawunansu ba ne ko sun je majalisar domin biyan bukatun kansu kawai. Dokta Abbas Tajuddeen …
Read More »Monthly Archives: February 2024
Babu inda na ce nafi Yan Najeriya Shan Wahalar Tsadar Rayuwa, amma ina Fatan Matsalar ta zamo Tarihi -Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Alhaji Aliko Dangote ya nisanta kansa da wani labari da ake yadawa a kafafen sada zumunta na zamani cewa ya fi yan Najeriya shan wahalar tsadar rayuwa. Dangote ya tabbatarwa da yan kasa cewa, wasu ne suka dauki nauyin yada labarin domin bata masa suna a …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL PRESIDES OVER ZAMFARA SECURITY COUNCIL MEETING
By; Imrana Abdullahi On Wednesday, Governor Dauda Lawal presided over the Zamfara State Security Council meeting. The security council meeting was held at the Council Chambers, Government House, Gusau. A statement by the governor’s spokesperson, Sulaiman Bala Idris, said the council discussed the establishment of the Zamfara State Community Protection …
Read More »Honarabul Muhammadu Ali Ya Fice Daga PRP Ya Koma APC
Daga Imrana Abdullahi Labarin da muke samu da dumi duminsa a yanzun nan na cewa tsohon shugaban marasa rinjaye kuma fitaccen mai taimakawa rayuwar al’umma da kishin kasa da addininsa Honarabul Muhammadu Ali, da ya taba zama dan majalisa mai wakiltar Mazabar Kawo a cikin garin Kaduna. Kamar dai …
Read More »Gudauniyar A A Charity Ta Karrama Kwamishina Abubakar Garba Dutsinmari, Sardaunan Bagudo, Majaen Gwamdu
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon yin la’akari da kokarin taimakawa rayuwar al’umma da kuma jibintar harkokinsu yasa Gidauniyar taimakawa marayu, gajiyayyu,masu bukata ta musamman da kuma daukar nauyin yara dalibai yan makaranta, Gudauniyar A A Charity ta Karrama kwamishinan ma’aikatar kula da kananan hukumomi na Jihar Kebbi Honarabul Abubakar Garba …
Read More »INSECURITY: GOV. DAUDA LAWAL INAUGURATES SECURITY TRUST FUND, VOWS TO END BANDITRY IN ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal reiterated his commitment to ending the spate of banditry and other criminal activities that have plagued Zamfara State. On Wednesday, the Zamfara State Governor inaugurated a 21-member Board of Trustees of the Zamfara State Security Trust Fund. The Governor’s spokesperson, Sulaiman Bala Idris, disclosed …
Read More »GOV. DAUDA DISTRIBUTES FARM INPUTS TO FARMERS IN ANKA LGA, PROMISES RENAISSANCE IN AGRICULTURAL PRODUCTION
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has expressed optimism that Zamfara State would experience a renaissance in agricultural production, as the state government is committed to providing necessary support to farmers across the state. The Governor kicked off the distribution of agricultural assets in Anka local government area in continuation …
Read More »Kaduna IPAC gets new exco
New Executives of the Inter Party Advisory Council (IPAC), Kaduna State chapter has been elected. Hon. Ahmad Tijani Mustapha was elected unopposed along with eight others during the election that was held at Kaduna INEC headquarters, late on Monday at the presence of the INEC officials. The new Chairman …
Read More »GWAMNA UBA SANI YA BUNKASA HARKAR WASANNI A JIHAR KADUNA
Imrana Abdullahi A duk inda ake batun maganar harkokin wasanni ana batu ne da samun ingantacciyar lafiyar da za a yi amfani da ita, kasancewar sai da lafiya ake iya samun damar gudanar da harkokin wasanni daban da ban, don haka ne a hasashen dimbin masana harkar kiwon lafiya ke …
Read More »Alarm: Nigerians Urge Government Intervention Amid Escalating Economic Hardship Nationwide
In a plea to alleviate the growing economic challenges faced by Nigerians, the Network of Peace Journalists Kaduna (NPJK) has urged the federal government to declare a state of emergency on food security. The increasing day-by-day high cost of living, affecting millions, particularly women and children, has raised concerns among …
Read More »