Daga Imrana Abdullahi ….Mutane Su dai kara hakuri domin ci gaba da ingantuwar tattalin arzikin kasa na zuwa Hajiya Fatima Wali Abdurrahman, babbar jami’ace a kamfanin Dangote ta bayyana kamfanin a matsayin wanda ya fi kowa samar da dimbin ayyukan yi ga jama’a, wanda hakan ya faru ne sakamakon irin …
Read More »Daily Archives: March 2, 2024
An Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,213 A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an inganta shirin kula da lafiyar jama’a Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Sokta Dauda Lawal ta kammala kashi na uku na Shirin Inganta Lafiyar al’umma Kyauta, inda aka duba mutane sama da 2,213. Shirin na musamman da aka fara a watan Yulin bara, …
Read More »Ministan Ayyuka Ya Yaba Wa Gwamna Zamfara Dauda Lawa
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin da Gwamnatin jihar Zamfara ke yi karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal yasa Gwamnatin tarayya ta yaba wa Gwamnan tare da yi masa jinjina ta musamman domin ayyukan sabunta birane da ake yi a Jihar. Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu yabo ne daga …
Read More »NCC Orders Telcoms To Block SIM Not Linked To NIN
By; Imrana Wbdullahi The Nigerian Communication Commission (NCC) has ordered all telecommunication providers to block all subscribers who had not yet linked their Subscriber Identification Module (SIM) cards to their National Identification Number (NIN). The Executive Vice Chairman of the NCC Dr Aminu Maida, gave the order …
Read More »