SEVEN Northern Governors of Kebbi, Zamfara , Kano, Plateau, Benue, Bauchi and Katsina states yesterday stormed Sokoto to grace the formal graduation and POP event of the Sokoto State Community Guards Corps trainees as Governor Ahmed Aliyu Sokoto said his administration remains resolute towards addressing insecurity occasioned by banditry, kidnapping …
Read More »Daily Archives: March 9, 2024
Dalilin Da Ya Sa Muka Ga Shugaba Tinubu – Sanata Adamu Alieto
Bashir Bello, Daga Majalisa Abuja Sanata Muhammadu Adamu Aleiro dan Majalisar Dattawa mai Wakiltar Kebbi ta tsakiya ya ce dalilin su na ganin Shugaban Kasa Bola Tinubu shi ne domin su tabbatar da cewa rahotanni da aka rubuta a baya tun shekara ta 2015 zuwa yanzu wadanda suka bayar da …
Read More »An Kaddamar Da Asusun Kula Da Harkokin Tsaro A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara da Gwamna Dokta Dauda Lawal ke yi wa jagorancin na ganin an magance dimbin matsalolin da rashin tsaro ke haifarwa Gwamnatin Jihar, ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal, ta ƙaddamar da ginin amintattun Asusun Kula da Harkokin Tsaro domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da …
Read More »Inauguration of Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science Marks Milestone in Kano
The Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science was inaugurated in Kano. The inauguration ceremony occurred on Saturday, March 9, 2024, at the school campus in the Nasarawa local government area of Kano state. The ceremony commenced with an opening prayer recited by Sayyid Khidir, followed by a recitation of …
Read More »Ban Gamsu Da Yadda Ake Kafa Yan Sakai Ba – Sanata Babangida Hussaini
…Kuma Bana goyon bayan yin Yan Sandan Jihohi Bashir Bello, Daga majalisar Abuja A Najeriya Shugaban Kwamitin Gyaran Titunan Gwamnatin taraiya na Majalisar Dattawa Sanata Babangida Hussain, ya shaidawa manema labarai cewa bai Gamsu da irin yadda ake kafa jami’an da ake kira da yan sa kai ba, domin horon …
Read More »Dan Majalisa Ya Bukaci Gwamnati Ta Samar Da Rijiyoyin Burtsatse A Fika Da Ngelzarma A Jihar Yobe
Bashir Dollars, Daga majalisar dokoki ta kasa, Abuja Dan majalisar wakilai ta tarayya Injiniya Muhammad Buba Jajere, ya shawarci Gwamnatin tarayya da ta himmatu wajen samar da ingantattun Rijiyoyin burtsatse da nufin bunkasa harkokin samar da lafiyayyen ruwan sha da na amfanin yau da kullum a garuruwan …
Read More »