…Ta hanyar kayayyakin sa na da ake samarwa a cikin Nijeriya An bayyana Rukunin kamfanonin Dangote a matsayin daya daga cikin manyan masu samun kudin musanya na kasashen waje a Najeriya wanda hakan ke ba da gudummawa ga ci gaba da bunkasar tattalin arzikin kasar. Da take jawabi a wajen …
Read More »Sanata Barau Jibrin Ya Baiwa Dalibai 870 Tallafin Karatu
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kano na cewa kimanin dalibai dari 870 ne mataimakin shugaban majalisar dattawa Sanata Barau Jibrin daga jihar Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya ya baiwa tallafin karatu. Shirin bayar da tallafin karatu, ga dalibai 870 na Jami’ar Yusuf Maitama Sule, …
Read More »Katsina State Governor Appoints Two ( 2 )More Special Advisers (SAs) and Some Heads of Parastatals
His Excellency, Malam Dikko Umaru Radda, has approved the appointment of two (2) more Special Advisers (SAs) and some Heads of Parastatals into key strategic positions within the state government. These appointments signify a commitment to enhancing governance and fostering development in Katsina State. Those appointed are ; 1 …
Read More »Dangote Boosting Nigeria’s Foreign Earnings-Abuja Chamber
Through its Made in Nigeria products, the Dangote Group has been identified as one of Nigeria’s biggest earners of Foreign Exchange thereby contributing to the growth and development of the country’s economy. Speaking at the Special Day of the Dangote Group at the ongoing 18th Abuja International …
Read More »GOVERNOR LAWAL CHAIRS SECURITY COUNCIL MEETING, INAUGURATES COMMUNITY PROTECTION GUARD
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal, on Wednesday, presided over the Zamfara State Security Council meeting. The meeting convened at the council chamber of the Government House in Gusau was attended by the heads of the State’s security agencies. A statement by the Spokesperson to the Governor, Sulaiman Bala Idris, …
Read More »PDP NorthWest Youth Leader Condolences to Senator Garba Maidoki and the Emir of Yawuri In Kebbi State
The Northwesr people’s Democratic party (PDP) Youth leader in the North-West Zone, Honorable Atiku Muhammad Yabo, the Sarkin Yakin Yabo, has condoled with the people who were affected by the boat accident on their way to Yawuri Market in Kebbi State. As we have received information …
Read More »Gwamna Radda Ya Koka Da Cewa 22 LGAs Marasa lafiya A Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Dakta Dikko Umar Radda ya koka kan matsalar tsaro a jihar Katsina, inda ya ce kananan hukumomi 22 daga cikin 34 da ke jihar ba su da lafiya sakamakon dimbin matsalar tsaron da ake fama da shi. Gwamna Radda ya bayyana haka ne a lokacin da ya …
Read More »Nigeria @63: Nigerians urged to join hands, build great, prosperous nation – Prof Badamasi Lawal
By; Imrana Abdullahi Nigerians have been urged to rally round the Government of President Ahmed Bola Ahmed Tinubu as he is taking bold steps to rebuild Nigeria through his Renewed Hope Agenda. The charge was made by Prof Badamasi Lawal, the commissioner for Local Government and Chieftaincy Sffairs of Katsiîna …
Read More »An Yi Walimar Taya Soja Abdurrahman Abdullahi Shinkafi Murnar Zama 2nd Lieutenant A Kaduna
Daga Imrana Andullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Mahmuda Aliyu Shinkafi, yi wa Allah godiya ya yi da Abdurrahman marigayi Farfesa Abdullahi Muhamamd Shinkafi ya samu ya kammala kwas mai wahala daga makarantar horon Sojoji ta NDA Kaduna abin da ya bayyana da cewa hakan babbar alamace da ke nunin cewa …
Read More »Matakin Da Na Dauka Na Barin PDP Ne Mafi Alkairi A Yanzu – Muktar Ramalan Yero
Daga Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Dokta Ramalan Yero ya bayyana cewa matakin da ya dauka na barin PDP ne abu mafi alkairi musamman a gare shi da magoya bayansa baki daya. Muktar Ramalan Yero ya bayyana hakan ne a wani sakon murya da aka aike mana ta …
Read More »