Gwamnatin Gwamna Malam Dikko Umar Radda PhD, ta kaddamar da wasu muhimman mukamai da ke karfafa shugabancin kudi a gwamnatin jihar Katsina. An bayyana wadannan nade-naden ne a wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren yada labarai na gwamnan jihar Katsina Ibrahim Kaula Mohammed. An nada Malam Nura …
Read More »Sanata Barau Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga ɗalibai Dari 628
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Sanata Barau Jibrin ya bayar da tallafin Naira dubu Hamsin (50,000) ga dalibai 628 na Jami’ar Bayero (BUK) da ke Kano. Sanata Barau Jibrin, mai wakiltar Kano ta Arewa a karkashin jam’iyyar, APC. Mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban majalisar dattijai kan …
Read More »SWAN President Meets Elders, Harps On Unity, Reconciliation
…Says “we will be fair to everybody” By; Imrana Abdullahi The President of the Sports Writers Association of Nigeria (SWAN), Mr. Isaiah Kemje Benjamin has met with Elders and other members of the association, assuring that his leadership will embark on a drive to ensure genuine reconciliation to bring all …
Read More »My Goal Is To Feed The World With Food – Ibrahim Nyauri Buba
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria Former Judge Ibrahim Nyauri Buba, Walin Mambilla, Turaki Gashaka of Sardauna Local Government of Taraba State, and the Youth Treasurer of the North, said looking at the situation in the country, his goal is to feed the world with food and not just Nigeria. …
Read More »Tajudeen Ibikunle Baruwa Is The Authentic National Chairman of NURTW – Tanimu Zaria
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria Tajudeen Ibikunle Baruwa has been declared as the legitimately elected president of the National Union of Drivers NURTW who was elected in accordance with the rules and provisions of the constitution of the union. This information came from the new National Vice President of …
Read More »Insecurity: Zone 10 AIG Daura seeks responsive police-army synergy , societal approach
By Suleiman Adamu, Sokoto In his drive to strengthen responsive inter agency synergy towards mitigating crime in the zone, the newly deployed AIG Zone 10, Abubakar Lawal Daura says a holistic societal approach must be adopted by security agencies against kidnapping, banditry, cattle rustling and other sundry crimes in …
Read More »Burina Ciyar Da Duniya Abinci. – Ibrahim Nyauri Buba
Daga Imrana Abdullahi Tsohon mai shari’a Ibrahim Nyauri Buba,Walin Mambilla,Turaki Gashaka na masarautar ƙaramar hukumar Sardauna ta Jihar Taraba, kuma Majidaɗin matasan Arewa, ya ce duba da halin da ake ciki a ƙasa,burinsa shi ne ya ciyar da duniya da abinci ba kawai ƙasa Nijeriya ba. Ibrahim Nyauri Buba,ya bayyana …
Read More »Tajudeen Ibikunle Baruwa Ne Halastaccen Shugaban NURTW Na Kasa – Tanimu Zariya
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna An bayyana Tajudeen Ibikunle Baruwa, a matsayin halastaccen zababben shugaban kungiyar direbobi ta kasa NURTW da aka zaba ta hanyar bin ka’ida da tanajin kundin tsarin mulkin kungiyar. Bayanin hakan ya fito ne daga bakin sabon mataimakin shugaban kungiyar na kasa kuma shugaban NURTW na Jihar …
Read More »BAMU AMINCE NAJERIYA TA YAKI NIJAR BA – BUGAJE
Daga Imrana Andullahi Dokta Usman Bugaje ya bayyana cewa abin da ake son yi ga kasar Nijar da sunan ECOWAS ba komai ba ne illa kasashen Faransa da Amurka kawai. Dokta Bugaje ya ce kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen Afirka ta ECOWAS ta rasa shugabanni nagari ne kawai har hakan …
Read More »DAUDA LAWAL DA SAURAN GWAMNONI SUN HALARCI LIYAFAR CIN ABINCIN DARE DA SHUGABAN KASAR RWANDA, KAGAME.
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya shirya wa gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal tare da wasu gwamnonin Najeriya liyafar cin abincin dare. An gudanar da liyafar cin abincin daren ne a birnin Kigali, ranar Asabar, wani bangare ne na taron fadakarwa a kan shugabanci na kwanaki uku …
Read More »