…..Wasu Fusatattun Matasa Sun Kashe Wanda Ake Zargi Da Satar Mashi Suka Kona Gawarsa A Soba Wadansu Fusatattun matasa a karamar hukumar da ke cikin Jihar Kaduna sun kashe wani matashi mai shekaru 25 da aka bayyana sunansa da Sani Adamu da yake a Tashar Iche Maigana sun kuma Kona …
Read More »Mutane Dubu 11, 350 Suka Rubuta Jarabawar Tantance Malamai Ta Kasa
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna. Arewacin Najeriya Magatakardan hukumar yi wa malamai rajista na kasa Farfesa Josiah Ajiboye ya ce akwai mutane dubu 11, 350 da suke rubuta jarabawar tantance malamai a kashi na farko da ake yi a ranar Asabar da ta gabata a duk fadin tarayyar Najeriya. Farfesa Adebiye, …
Read More »Sanata Abdul’Aziz Yari Ne Ya Dace Ya Zama Shugaban Majalisar Dattawa – Gamayyar kungiyoyi 593
…Muna goyon bayan Sanata Yari ya zama shugaban majalisar Dattawan Najeriya Daga Imrana Abdullahi, Kaduna, Arewa maso Yammacin Najeriya Gamayyar kungiyoyi masu zaman kansu karkashin jagorancin kungiyar National Concensus Movement (NCM) guda 593 da ke arewacin Najeriya sun bayyana wa manema labarai cewa suna tare da kokarin da Sanata Abdul’Aziz …
Read More »Senator Abdul’Aziz Yari Is The Answer – 593 NGO’s
….NCM ARE SUPPORTING YARI FOR SENATE PRESIDENT By Imrana Abdullahi, Kaduna, Northwestern Nigeria. An Amalgamation of 593 community based socio- cultural and Economic Encline Northern association revealed that they are hundred percent supporting Senator Abdul’Aziz Abubakar Yari’s ambition to become the ten president of the senate. The national body …
Read More »Niger governor lays Foundation for Zuma Smart City, urges protect of national monuments
By Our Reporter, Kaduna In an effort to protect national monuments in Nigeria Governor Abubakar Sani Bello, of Niger State has called on the Federal Government to protect national heritage sites that are being destroyed by foreign companies. Governor Sani Bello made the call while performing the groundbreaking ceremony of …
Read More »Kulab Din Musaco Ya Lallasa Urgent Moto 3 – 1 A Gasar Masu Sayar Da Mota A Kaduna
….Alhaji Musa Yakubu A Lokacin Da Yake Gabatar Da Jawabinsa Daga Wakilin mu a Kaduna Shugaban kamfanin zuba jari da harkar gidaje Alhaji Musa Yakubu ya bayyana farin cikinsa bisa nasarar da kulab din kwallonsa ya samu a lokacin bude gasar wasan kofin da kungiyar dilolin mota suka Sanya domin …
Read More »A Fito Da Hujjar Da Ke Kalubalanta ta, Shugaban Efcc Ya Mayarwa Matawalle
Daga Imrana Abdullahi Shugaban hukumar Efcc a tarayyar Najeriya Abdulrasheed Bawa, Ya Cewa Gwamnan Jihar Zamfara ya Fito da hujjar da yake daa ita a Kan batun neman cin hanci da ya yi masa Matawalle ya yi kira ga shugaban hukumar ta Efcc da ya ajiye aikinsa, inda ya ce …
Read More »Abdulrasheed Bawa Ya Nemi In Bashi Cin Hancin Dala Miliyan Biyu – Gwamna Matawalle
…A cikin wadansu kalamai da bangarori biyu na Gwamna Matawalle na Zamfara da kuma shugaban hukumar Efcc suka yi wa Juna ya sa muka yi maku tsakure a kan kalaman nasu kamar yadda suka gudana. Gwamnan Jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ya zargi shugaban hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa, da …
Read More »INEC Can’t Defend Tinubu On Drug, Dual Citizenship Offences, Atiku Tells Tribunal
…Says INEC acting as busybody The Presidential candidate of the People’s Democratic Party (PDP) in the last election, Alhaji Abubakar Atiku on Friday, told the Presidential Election Petition Court that the Independent National Electoral Commission (INEC) lacks legal right to defend Ahmed Bola Tinubu in the drug and dual …
Read More »YAN MAJALISA 360 BABU KAMAR ABBAS TAJUDDEEN – KWAMARED MAUDE ZARIYA
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Kwamared Maude Zariya ya bayyana cewa ba tare da fariya ba a duk cikin yan majalisar wakilai na tarayyar Najeriya guda dari 360 babu kamar Dokta Abbas Tajuddeen dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Zariya. Hakika ina fadin wannan maganar ne ba tare da fariya …
Read More »